• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Girke-Girke
0
Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

A yau shafin na mu zai koya muku yadda uwargida za ta hada miyar Uwaidu:

Abubuwan da uwargida za ki tanada

Nama, uwaidu, tattasai, tumatur, kayan yaji, daddawa, alayyahu, manja, magi, gishiri, kori, albasa.

Da farko uwargida za ki tafasa naman ki, na rago ne ko na shanu ko kuwa na kaza, idan kuma hada su za ki yi kamar na rago da na kaza duk za ki iya, sai ki zuba su a tukunya ki wanke su, sannan ki kawo gishiri da dan magi da kori da albasa ki zuba ki dora tafasarsa, idan ya yi daidai yadda kike bukata sai ki sauke shi ki zuba mai a tukunyar da za ki yi miyar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Alale

Hadin Tuwon Dawa

Sannan sai ki kwashe ki soya shi, idan ya soyu sai ki kawo kayan miyarki tattasai da tumatur da taruhu idan kina so wanda dama kin jajjaga su ki zuba ki zuba yankakkiyar albasarki sannan ki kawo dakakkiyar daddawa ki zuba, ki dan soya su sama-sama sai ki kawo ruwan tafasar naman ki zuba, ki zuba magi, gishiri, kayan yaji, kori ki juya su, ki rufe kibar shi ya tafasa.

Daga nan sai ki kawo uwaido ki zuba wanda dama kin wanke shi, kin gyara shi kuma kin tafasa shi da ‘yar kanwa ki zuba shi, ki barshi ya dan dahu, sannan ki kawo alayyahu wanda shi kin gyara shi kin kuma yanka shi ki zuba ki dan bar shi ya dahu. Shi kenan kin kammala.

Gaskiya miyar ta hadu ga kyau ga dadi, kuma za ki iya ci da tuwon samo, sakwara da dai sauransu. A ci dadi lafiya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MiyauwargidaUwedu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Har Yanzu Ba Mu Cimma Manufar Mu Ba, Shugabannin Zanga-Zanga

Next Post

Rana Ta 3: Duk Da Dokar Hana Fita Masu Zanga-zanga Sun Fito A Kano

Related

Yadda Ake Alale
Girke-Girke

Yadda Ake Alale

3 weeks ago
Hadin Tuwon Dawa
Girke-Girke

Hadin Tuwon Dawa

4 weeks ago
Yadda Ake Faten Acca
Girke-Girke

Yadda Ake Faten Acca

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

3 months ago
Next Post
Rana Ta 3: Duk Da Dokar Hana Fita Masu Zanga-zanga Sun Fito A Kano

Rana Ta 3: Duk Da Dokar Hana Fita Masu Zanga-zanga Sun Fito A Kano

LABARAI MASU NASABA

Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

September 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

September 11, 2025
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

September 11, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

September 11, 2025
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

September 11, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

September 11, 2025
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.