ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rana Ta 3: Duk Da Dokar Hana Fita Masu Zanga-zanga Sun Fito A Kano

by Sadiq
2 years ago
Zanga-zanga

Wasu tsirarun masu zanga-zangar a ranar Asabar sun fito kan titunan Kano, tare da bijirewa dokar hana fita da Gwamna Yusuf ya sanya a ranar Alhamis. 

Masu zanga-zangar, da alluna, da suka taru a Mandawari da sassan yankin Nassarawa na Jihar Kano, suna rera wakokin, “Gwamna a kashe mu da harsashi da yunwa ta kashe mu.”

  • Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu
  • Amurka Za Ta Yi Amfani Da Fasahar Israila Don Kutsen Wayar Mai Yunkurin Halaka Trump

Zanga-zangar ta #EndBadGovernance don neman shugabanci nagari da inganta tattalin arziki ta shiga rana ta uku a ranar Asabar.

ADVERTISEMENT

Zanga-zangar wadda ta fara cikin lumana a ranar Alhamis ta rikide zuwa rikici a Sani Mainagge, inda wasu suka dinga kone tayoyi da fasa shagunan mutane.

Wannan ya haifar da takun-saka da jami’an ‘yansanda wadanda a kokarin tarwatsa masu zanga-zangar, suka harba barkonon tsohuwa tare da yin harbi a iska.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Wani shaida da ta bayyana sunata a matsayin Ahmad, ya bayyana yadda zanga-zangar ta kasance.

“Ba a samu rahoton asarar rayuka ba ya zuwa yanzu. Bata garin da suka yi kone-kone, sun fito sun fara haddasa barna wanda ya sa ‘yansanda suka fara harbi,” in ji Ahmad.

Ya kara da cewa mazauna yankin sun taimaka wa ‘yansanda wajen korar bata garin, tare da tabbatar da kwanciyar hankali a yankin.

Leadership ta ruwaito cewa masu zanga-zangar sun yi watsi da dokar hana fita da ke ci gaba da aiki kamar yadda gwamna Abba Yusuf ya bayar da umarnin domin dakile tashin hankali.

Ga hotunan masu zanga-zangar a kasa:

Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Yi Harbi Kan Ƴan Jarida Da Masu Zanga-zanga A Abuja

Jami'an Tsaro Sun Yi Harbi Kan Ƴan Jarida Da Masu Zanga-zanga A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.