• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Uwargida Za Ta Yi Kwalliyar Gida Da Sallah

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Uwargida Za Ta Yi Kwalliyar Gida Da Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

Assalamu Alaikumu masu karatu barkammu da sake haduwa a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na ado da kwalliya.

A lokacin azumi zakiga gida ya yi datti saboda ba lokacin gyaran gida so sai duba da yanayin  azumi yanada aiki sannan kuma ga ibada kamar tashin dare, da safe zaki ga kindan koma kafin ki tashi ki danyi share share yadda kika saba zakiga lokaci ya tafi  ga kuma shiga kicin da wuri shine yake sawa be,a samun damar gyara gida kamar yadda ya kamata sannan kasan cewar gida da azumi da kuma lokacin sallah yana kaca kaca saboda aikin azumi dana sallah, sai an gyara shi bayan sallah.

  • Da Dumi-Dumi: Sarkin Musulmi Ya Ayyana Juma’a A Matsayin Ranar Sallah
  • Bunkasuwar Kasar Sin Mai Inganci Ta Ingiza Kwarewar Jama’arta

To yau za mu san yadda ake gara gidan bayan sallah.Da farko Uwargida za ki kwashe kayan kicin dukkwanikanki da yake cikin kicin din da wani tarkacammu na bata, gaba daya sai  ki sake wanke su gaba daya kayan kicin din, ki shanyasu saboda su bushe, sannan sai ki wanke kicin din har bango ki kada ruwan omo da dan hypo saboda kwari kisa soso idan kika wanke bangon  dama kin tanaji dan tawul haka sai kibi ki goge kumfar zakiga yadda tayis ( tiles) din bangon kicin dinki yake shayinin abin sha,awa saman inda tsayinki bazai kaiba sai kisa mopper kinabi kina gogewa za kiga duk wani maikon girki kin gogeshi idan kika gama goggoge bangon kicin din sai ki wanke gas dinki so sai ciki da waje ki gogeshi, sai ki shigo da kwanikanki ki maidasu kinsan kingama da kicin. Sai falo za ki fara da windo ki kakkadeshi sannan ki hada ruwan omo kisamu gyalle haka ki goggogeshi zakiga ya yi haske duka windonan haka za ki musu, sannan kujeru sai ki jajjanye su ki kakkade su ki share kasan su sai ki mayar su idan kinaso sai ki juyasu yadda ki kaga zasuyi kyau sannan sai ki share falon ki, ki goggoge TB dade sauransu, yadda kika yi windon falo haka za kiyi na daki, sai ki daga gadon shima ki kakkade sannan ki share kasan gadon ki mofe ki maidashi yadda kike so, Sai ki wawwanke bandakin ki so sai zakiga gidanki ya yi kyau so sai har wata iska mai dadi zaki ji tana shigowa. Duk wani dattin da ya makale na azumi da aikin sallah idan kikayi haka zai fita gaba dayan su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KwalliyaSallahuwargida
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sallah: Wamako Ya ‘Yantar Da Fursunoni 62 A Sakkwato

Next Post

Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah

Related

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

6 days ago
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China
Ado Da Kwalliya

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

2 weeks ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

2 weeks ago
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4
Ado Da Kwalliya

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

3 weeks ago
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya
Ado Da Kwalliya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

3 weeks ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

1 month ago
Next Post
Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah

Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.