• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aikin ASUU: Gwamnati Ta Bukaci Kungiyar Kwadago Ta Fasa Yin Zanga-Zanga

by Sadiq
3 years ago
ASUU

Gwamnatin tarayya ta yi kira ga Kungiyar Kwadago ta Ksa (NLC), da ta janye zanga-zangar da ta ke shirin yi a fadin kasar nan domin nuna goyon baya ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU).

Ministan Kwadago da Samar da Ayyukan yi, Chris Ngige ne, ya yi wannan roko a wani taro da shugabannin kungiyar NLC a ofishinsa a jiya Alhamis a Abuja.

  • Larabawa Sun Yanke Kauna Da Tsarin Demokradiyyar Yammacin Duniya
  • Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Idan za a iya tuna cewa, NLC ta yanke shawarar shiga zanga-zangar ne a fadin kasar ne a taronta na Majalisar Zartarwa, NEC, a watan Yuni.

kungiyar ta shirya gudanar da zanga-zangar ne a ranakun 26 da 27 ga watan Yuli, domin tabbatar da cewa dalibai sun koma makaranta da kuma goyon bayan ASUU da ke fafutukar neman ilimi mai inganci.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na ma’aikatar, Olajide Oshundun, Ngige ya ce gwamnatin tarayya ta yi kokari matuka wajen ganin an shawo kan tabarbarewar harkokin jami’o’in, inda ta ce har yanzu ana ci gaba da kokarin.

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Ya kuma tunatar da shugabannin NLC cewa ya shigar da su cikin sulhun bangarorin uku da ke gudana a ma’aikatarsa.

Ngige ya kara da cewa NLC na sane da kokarin gwamnati na ganin an shawo kan matsalar, don haka bai kamata ta gudanar da wani gangami ko zanga-zanga ba.

Ya ci gaba da cewa majalisar zartaswa ta tarayya (FEC), ta umarce shi da ya sanar da NLC din mummunar illar da za ta shafi tsaro idan ta gudanar da zanga-zangar da ta shirya yi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisar Dattawa
Labarai

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa
Labarai

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Gwamna Yusuf
Labarai

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
Next Post
Goro

Goron Jumu'a

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.