• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari” Ba Makamin Amurka Ne Na Haifar DA Kalubale Ga Saura Sassa 

by Sulaiman and CGTN Hausa
9 months ago
in Ra'ayi Riga
0
“Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari” Ba Makamin Amurka Ne Na Haifar DA Kalubale Ga Saura Sassa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

 Kungiyar wasan ninkaya ta kasa da kasa ta ba da labarin cewa, tun daga watan Jarairun bana, matsakaicin yawan bincike da mabambantan hukumomin yaki da shan maganin kara kuzari suka yi wa ko wane ‘dan wasan ninkaya na kasar Sin ya kai sau 21, yayin da adadin bai wuce sau 6 kacal ga ‘yan wasan Amurka ba. 

 

Ban da wannan kuma, sau da dama ‘yan wasan Amurka sun fuskanci matsalar amfani da maganin kara kuzari, amma hukumar yaki da shan maganin kara kuzari ta Amurka ta amince irin wadannan ‘yan wasa su ci gaba da shiga gasanni daban-daban bisa wasu hujjoji.

  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba
  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba

Baya ga haka, kafofin yada labarai da wasu hukumomi na Amurka, sun dora laifi kan wasu ‘yan wasa bisa wannan batu, don samun damar kai karar su ga kwamitin shirya gasar wasannin Olympics na kasa da kasa wato IOC, da kungiyar yaki da amfani da maganin kara kuzari ta duniya wato WADA, da nufin siyasantar da wannan batu, tare da mai da shi wani makami na matsin lamba ga sauran kasashe.

 

Labarai Masu Nasaba

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

Bil’Adama Zai Iya Tabbatar Da Kyakkyawar Makoma Ne Kadai Idan Ya Rike Tarihi A Zuci

Wasan motsa jiki wanii fanni ne na takara mai muhimmanci ga kasashen duniya, shi ya sa Amurka ta yi kunnen uwar shegu kan abun dake faruwa a cikin gidanta, take kuma matsin lamba kan sauran kasashe game da wannan batu.

 

Amma, abun lura shi ne Amurka ba ‘yar sandan yaki da amfani da maganin kara kuzari ga ‘yan wasa ta duniya ba ce, kuma ita kadai ba za ta zama sarauniya mai fada a ji a bangaren wasan motsa jiki ba. Dole ne Amurka ta bi ka’idar adalci, da daidaito da yin komai a bayyane. Kana ta rika mutunta shawarar da kungiyoyin kasa da kasa suka yanke, ta yadda za a gudanar da harkokin wasan motsa jiki a duniya yadda ya kamata.

 

Idan da gaske ne Amurka tana daukar batun yaki da amfani da maganin kara kuzari da muhimmanci, to ya kamata ta daidaita kurakurai da ‘yan wasanninta ke yi a wannan fanni, da biya kudin karo-karo da ake bukata domin tafiyar da harkokin hukumar WADA yadda ya kamata. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba

Next Post

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Related

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka
Ra'ayi Riga

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

1 day ago
Bil’Adama Zai Iya Tabbatar Da Kyakkyawar Makoma Ne Kadai Idan Ya Rike Tarihi A Zuci
Ra'ayi Riga

Bil’Adama Zai Iya Tabbatar Da Kyakkyawar Makoma Ne Kadai Idan Ya Rike Tarihi A Zuci

4 days ago
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
Ra'ayi Riga

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

6 days ago
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

7 days ago
Tattalin Arzikin Sin Tamkar Teku Ne Ba Karamin Tabki Ba
Ra'ayi Riga

Tattalin Arzikin Sin Tamkar Teku Ne Ba Karamin Tabki Ba

1 week ago
Karin Wata Kasa Da Bai San Ta Ba A Doron Duniya
Ra'ayi Riga

Karin Wata Kasa Da Bai San Ta Ba A Doron Duniya

2 weeks ago
Next Post
Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.