• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari” Ba Makamin Amurka Ne Na Haifar DA Kalubale Ga Saura Sassa 

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Kuzari

 Kungiyar wasan ninkaya ta kasa da kasa ta ba da labarin cewa, tun daga watan Jarairun bana, matsakaicin yawan bincike da mabambantan hukumomin yaki da shan maganin kara kuzari suka yi wa ko wane ‘dan wasan ninkaya na kasar Sin ya kai sau 21, yayin da adadin bai wuce sau 6 kacal ga ‘yan wasan Amurka ba. 

 

Ban da wannan kuma, sau da dama ‘yan wasan Amurka sun fuskanci matsalar amfani da maganin kara kuzari, amma hukumar yaki da shan maganin kara kuzari ta Amurka ta amince irin wadannan ‘yan wasa su ci gaba da shiga gasanni daban-daban bisa wasu hujjoji.

  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba
  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba

Baya ga haka, kafofin yada labarai da wasu hukumomi na Amurka, sun dora laifi kan wasu ‘yan wasa bisa wannan batu, don samun damar kai karar su ga kwamitin shirya gasar wasannin Olympics na kasa da kasa wato IOC, da kungiyar yaki da amfani da maganin kara kuzari ta duniya wato WADA, da nufin siyasantar da wannan batu, tare da mai da shi wani makami na matsin lamba ga sauran kasashe.

 

LABARAI MASU NASABA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Wasan motsa jiki wanii fanni ne na takara mai muhimmanci ga kasashen duniya, shi ya sa Amurka ta yi kunnen uwar shegu kan abun dake faruwa a cikin gidanta, take kuma matsin lamba kan sauran kasashe game da wannan batu.

 

Amma, abun lura shi ne Amurka ba ‘yar sandan yaki da amfani da maganin kara kuzari ga ‘yan wasa ta duniya ba ce, kuma ita kadai ba za ta zama sarauniya mai fada a ji a bangaren wasan motsa jiki ba. Dole ne Amurka ta bi ka’idar adalci, da daidaito da yin komai a bayyane. Kana ta rika mutunta shawarar da kungiyoyin kasa da kasa suka yanke, ta yadda za a gudanar da harkokin wasan motsa jiki a duniya yadda ya kamata.

 

Idan da gaske ne Amurka tana daukar batun yaki da amfani da maganin kara kuzari da muhimmanci, to ya kamata ta daidaita kurakurai da ‘yan wasanninta ke yi a wannan fanni, da biya kudin karo-karo da ake bukata domin tafiyar da harkokin hukumar WADA yadda ya kamata. (Mai zane da rubutu: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
Ra'ayi Riga

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Next Post
Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.