• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari” Ba Makamin Amurka Ne Na Haifar DA Kalubale Ga Saura Sassa 

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Ra'ayi Riga
0
“Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari” Ba Makamin Amurka Ne Na Haifar DA Kalubale Ga Saura Sassa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

 Kungiyar wasan ninkaya ta kasa da kasa ta ba da labarin cewa, tun daga watan Jarairun bana, matsakaicin yawan bincike da mabambantan hukumomin yaki da shan maganin kara kuzari suka yi wa ko wane ‘dan wasan ninkaya na kasar Sin ya kai sau 21, yayin da adadin bai wuce sau 6 kacal ga ‘yan wasan Amurka ba. 

 

Ban da wannan kuma, sau da dama ‘yan wasan Amurka sun fuskanci matsalar amfani da maganin kara kuzari, amma hukumar yaki da shan maganin kara kuzari ta Amurka ta amince irin wadannan ‘yan wasa su ci gaba da shiga gasanni daban-daban bisa wasu hujjoji.

  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba
  • Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba

Baya ga haka, kafofin yada labarai da wasu hukumomi na Amurka, sun dora laifi kan wasu ‘yan wasa bisa wannan batu, don samun damar kai karar su ga kwamitin shirya gasar wasannin Olympics na kasa da kasa wato IOC, da kungiyar yaki da amfani da maganin kara kuzari ta duniya wato WADA, da nufin siyasantar da wannan batu, tare da mai da shi wani makami na matsin lamba ga sauran kasashe.

 

Labarai Masu Nasaba

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe

Wasan motsa jiki wanii fanni ne na takara mai muhimmanci ga kasashen duniya, shi ya sa Amurka ta yi kunnen uwar shegu kan abun dake faruwa a cikin gidanta, take kuma matsin lamba kan sauran kasashe game da wannan batu.

 

Amma, abun lura shi ne Amurka ba ‘yar sandan yaki da amfani da maganin kara kuzari ga ‘yan wasa ta duniya ba ce, kuma ita kadai ba za ta zama sarauniya mai fada a ji a bangaren wasan motsa jiki ba. Dole ne Amurka ta bi ka’idar adalci, da daidaito da yin komai a bayyane. Kana ta rika mutunta shawarar da kungiyoyin kasa da kasa suka yanke, ta yadda za a gudanar da harkokin wasan motsa jiki a duniya yadda ya kamata.

 

Idan da gaske ne Amurka tana daukar batun yaki da amfani da maganin kara kuzari da muhimmanci, to ya kamata ta daidaita kurakurai da ‘yan wasanninta ke yi a wannan fanni, da biya kudin karo-karo da ake bukata domin tafiyar da harkokin hukumar WADA yadda ya kamata. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukuma: Ba A Samu Kasar Sin Da Laifin Shan Kwayar Kara Kuzari A Gasar Olympics Ta Paris Ba

Next Post

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Related

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba
Ra'ayi Riga

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

6 days ago
Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe

1 week ago
Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa
Ra'ayi Riga

Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

1 week ago
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 
Ra'ayi Riga

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 

2 weeks ago
Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya
Ra'ayi Riga

Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

2 weeks ago
Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya
Ra'ayi Riga

Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

2 weeks ago
Next Post
Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.