• English
  • Business News
Sunday, September 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Daga Mali Sun Kashe Mutane 17 A Sakkwato

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Bindiga Daga Mali Sun Kashe Mutane 17 A Sakkwato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an tsaro a Jihar Sakkwato, sun bayyana cewar wasu ‘yan bindiga daga kasar Mali da suka tsallako iyaka daga Nijar sun kashe mutane 17 ciki har da jami’an sabuwar rundunar tsaro da gwamnatin jihar ta Kafa guda biyar.

Hare-haren dai sun faru a karamar hukumar Gudu mai iyaka da Jamhuriyar Nijar.

  • Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Kashi 81.69 Cikin Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyinsu Sun Nuna Damuwa Matuka Game Da Karfafa Alakar Soji Tsakanin Japan Da Amurka
  • DA DUMI-DUMI: ‘Yansanda Sun DaÆ™ile Harin Bom a Legas

Kantoman karamar hukumar, Umar Maikano Ballee ya shaida wa manema labarai cewa hare-haren na ‘yan bindigar da ake kira lakurawa sun fara ne daga ranar Asabar.

A cewarsa sun kai hari biyu – garin karfen China, inda suka harbi manoma shida har guda hudu suka mutu nan take sai biyu da ke jinya a asibiti, guda a cikinsu rai ya yi halinsa a ranar Talata.

“Bayan kwana daya suka sake zuwa karfen sarki suka kashe mutum takwas, cikinsu akwai jami’an tsaron al’umma, da sauran mutanen gari hudu.” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Man Fetur A KuÉ—in Naira

Kantoman ya kara da cewa suna zargin lakurawa masu shigowa daga Mali da kai hare-haren biyu.

“Sun shigo yankin ranar Alhamis da karfe shida na yamma, sun shigo ta gefen jimajimi, daga nan suka zo suka tsallaka wannan titin na kurdula suka tsallaka nan garin Jeji suka tsallaka kokotau suka tsallaka wannan dajin na karfen sarki.” kamar yadda ya bayyana.

Ya ce ba shi da masaniya kan abin da ya hada lakurawan da mutanen garuruwan sai dai ya ce “abin da muka sani sun zo wadannan kauyuka suna kora shanun mutane, a kwana na biyu sai suka shiga suna harbin manoma.”

Balle, ya ce akwai jami’an tsaro da ke kare jama’a sai dai a ranar da lamarin ya faru, an yi ruwan sama, abin da ya kawo cikas ga jami’an tsaron su kai ga kauyuka a motocinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HariMaliNijarSakkwatoYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasurgumin Dan Ta’adda Ya Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Next Post

Ba Mu Da Hannu A Kisan Isma’il Haniyeh – Amurka

Related

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai
Manyan Labarai

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

4 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Man Fetur A KuÉ—in Naira

14 hours ago
Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira
Manyan Labarai

Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

21 hours ago
Majalisar Shura ta Kano Za Ta Binciki Zargin Batanci Ga Annabi Kan Malam Triumph
Manyan Labarai

Majalisar Shura ta Kano Za Ta Binciki Zargin Batanci Ga Annabi Kan Malam Triumph

1 day ago
’Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi A Kaduna, Sun Ƙwato Bindiga Da Wayoyi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi A Kaduna, Sun Ƙwato Bindiga Da Wayoyi

2 days ago
NECO 2025: Gwamnan Kano Ya Bayyana Bayanai Ba Daidai Ba
Manyan Labarai

NECO 2025: Gwamnan Kano Ya Bayyana Bayanai Ba Daidai Ba

2 days ago
Next Post
Ba Mu Da Hannu A Kisan Isma’il Haniyeh – Amurka

Ba Mu Da Hannu A Kisan Isma'il Haniyeh – Amurka

LABARAI MASU NASABA

Wadanne Kasashen Afirka Ne Ba Sa Goyon Bayan Kafa Kasar Falasdinawa?

Wadanne Kasashen Afirka Ne Ba Sa Goyon Bayan Kafa Kasar Falasdinawa?

September 28, 2025
Kano

Gwamna Yusuf Ya Aike Da Sunayen Kwamishinoni Zuwa Majalisar Dokokin Jihar Kano

September 28, 2025
Yaushe Za Ta Kare Wa Haaland?

Yaushe Za Ta Kare Wa Haaland?

September 28, 2025
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

September 28, 2025
Abin Da Ya Sa Nijar Da Mali Da Burkina Faso Suka Fice Daga Kotun Duniya Ta ICC

Abin Da Ya Sa Nijar Da Mali Da Burkina Faso Suka Fice Daga Kotun Duniya Ta ICC

September 28, 2025
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

September 28, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Man Fetur A KuÉ—in Naira

September 27, 2025
Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida

Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida

September 27, 2025
Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

September 27, 2025
Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?

Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?

September 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.