• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 61 A Wani Sabon Hari A Kaduna

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai
0
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutane 61 ne wasu ‘yan bindiga suka sace a kauyen Buda da ke Karamar Hukumar Kajuru a Jihar Kaduna.

Wani mazaunin kauyen ya shaida wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki kauyen ne da misalin karfe 11:45 na daren ranar Litinin, inda suka yi ta harbe-harbe kafin su tafi da wadanda abin ya shafa.

  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2
  • Sin Ba Ta Amince Amurka Ta Samarwa Yankin Taiwan Makamai Ba

Mazaunin kauyen wanda ya bayyana sunansa da Dauda Kajuru, ya ce maharan sun yi wa mutanen kawanya kafin daga bisani su sace da dama daga cikinsu.

“Abin da ya faru jiya (Litinin) abin ban tsoro ne. ‘Yan bindigar sun zo ne da nufin sace mutane da dama wanda zai zarce na daliban makaranta a kauyen Kuriga da ke Karamar Hukumar Chikun, amma saurin kawo dauki da sojoji suka yi daga Kajuru, ya taimaka wajen rage adadin wadanda suka sace.

“Yan uwana na cikin wadanda aka sace jiya kuma babu bayanan da muka samu har zuwa safiyar yau,” in ji Manyu.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Ya koka kan yadda aka sauya wani Kwamandan sojoji da aka fi sani da (Tega), wanda ke kokari wajen dakile hare-haren ta’addancin a kauyen.

“Zan fada muku cewa lokacin da Kwamanda Tega yake wajen, hare-haresu ya yi baya, kuma mutum na iya harkokinsa babu fargabar sace shi saboda ya san yanayinsu da kuma yanayin ayyukansu.

“Abin takaici ne dauke Kwamanda Tega daga Karamar Hukumar Kajuru yayin da zaman lafiya ya fara dawowa a kauyukanmu,” in ji shi.

Wani mazaunin yankin mai suna Lawal Abdullahi wanda ya tsallake rijiya da baya amma matarsa na cikin wadanda aka sace, ya tabbatar da sace mutane 61.

Ya ce akwai maza da mata da yara da kuma wata mata mai shayarwa.

“Al’amarin ya tayar min da hankali domin ba mu ji duriyarsu ba tun bayan faruwar lamarin a ranar Litinin.

“Muna kira ga gwamnati da ta dauki mataki kuma ta tabbatar da cewa iyalanmu sun dawo cikin gaggawa,” in ji shi.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, ASP Mansur Hassan ba amsa kiran wayar da aka masa ba, yayin da gwamnatin jihar kuma ba ce komai game da lamarin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HariKadunaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Nemi Miliyan 20 A Matsayin Kudin Fansar Almajirai 15 Da Suka Sace A Sakkwato

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

3 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

19 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

1 day ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

1 day ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

1 day ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Nemi Miliyan 20 A Matsayin Kudin Fansar Almajirai 15 Da Suka Sace A Sakkwato

'Yan Bindiga Sun Nemi Miliyan 20 A Matsayin Kudin Fansar Almajirai 15 Da Suka Sace A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.