• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Shinkafar Kirsimeti A Kaduna

by Shehu Yahaya and Sulaiman
5 months ago
in Labarai
0
'Yan Bindiga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ake shagulgulan bikin Kirsimiti, wasu gungun ‘yan bindiga sun yi awon gaba da kayan abincin da aka tanada domin bikin Kirsimeti a yankin karamar hukumar Kachiya da ke kudancin Jihar Kaduna.

Rahotannin sun bayyana cewar ‘yan bindigar sun kwace kayayyakin abincin mallakin wani magidanci da ya saya domin bikin Kirsimeti a yankin Gidan Abe na karamar hukumar Kachia a Jihar Kaduna.

  • Sojoji Sun Daƙile Harin Jirgi Mara Matuƙi A Yobe
  • Muhammad Bashir Ya Zama Sakataren Yaɗa Labaran Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban AKCILS

Wani basaraken kauyen ya tabbatar wa wakilinmu cewa a ranar Asabar ‘yan ta’addan suka kai wa mutumin hari tare da kwace kayan abincin Kirsimetin.

Ya bayyana cewa mutumin yana hanyar dawowa daga kauyen Gidan Abe wajen sayo buhunan shinkafa da kayan miya da sauransu a Katari ne maharan da ke kan babura suka tare shi da bakin bindiga.

Basaraken ya bayyana cewa bayan kwace duk kayan abincin da mutumin ya saya, sai maharan suka hau baburansu suka tsere da su, ba tare da harbin kowa ba.

Labarai Masu Nasaba

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Ya ce, “Na samu bayani daga kauyen Katari inda na kai ziyara cewa ‘yan bindiga a kan babur sun kwace wa wani mutum da ke ka babur kayan abinci a hanyarsa ta dawowa kauyen Gidan Abe domin bikin Kirsimeti.”

Wakilinmu bai samu kakakin ‘yansanda na Jihar Kaduna ba, ASP Hassan Mansur, domin jin ta bakinsa game da wannan al’amari duk da cewa gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta yi tanadi makyau domin kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar yayin gudanar da bukukuwan Kirsimiti da na sabuwar shekara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Daƙile Harin Jirgi Mara Matuƙi A Yobe

Next Post

An Roki Gwamnatin Tarayya Ta Sanya Tallafi Ga Aikin Hajjin 2025

Related

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

48 minutes ago
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi
Labarai

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

2 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

3 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

5 hours ago
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato
Tsaro

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

16 hours ago
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato
Labarai

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

17 hours ago
Next Post
An Nemi Malamai Su Kara Kaimin Ilimantar Da Maniyyata Kan Hukunce-hukuncen Hajji

An Roki Gwamnatin Tarayya Ta Sanya Tallafi Ga Aikin Hajjin 2025

LABARAI MASU NASABA

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.