• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu gungun ‘yan daban da ba a san ko su waye ba sun yi yunkurin kona Majalisar Dokokin Jihar Bauchi a daren ranar Lahadi.

Mai bai wa gwamnan Jihar Bauchi shawarori kan harkokin majalisar jiha da ta tarayya, Hon. Sani Mohammed Burra, ne ya shaida hakan a hirarsa ta wayar tarho da ‘yan jarida a ranar Litinin.

  • Eriksen Ya Amince Da Komawa Manchester United
  • ‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya SheÆ™a Zuwa PDP A Katsina

Ya ce, bisa wannan yunkurin wasu bata garin ne ya sanya jami’an tsaro suka rufe Majalisar Dokokin tabbatar da doka da oda.

Burra, ya ce ba a tsige Kakakin Majalisar Dokokin ba zuwa yanzu sabanin jita-jitar da wasu ke yadawa. Sai dai ya ce suna ta kan kokarin shawo kan matsalar cikin gida da ya kunno kai a Majalisar.

Wakilinmu ya ziyarci kakakin ‘yan sandan jihar Bauchi, SP Ahmed Mohammed Wakil, domin jin karin bayani kan halin da ake ciki sai dai ya ki cewa uffan kan lamarin.

Labarai Masu Nasaba

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

Wakilinmu da ya ziyarci majalisar a ranar Litinin, inda ya iske an jibge jami’an tsaro sun rufe dukkanin mashigar majalisar sai dai ya ga wasu tayun da aka kona a mashigar majalisar.

Wannan matakin dai na zuwa ne bayan yunkurin wasu ‘yan majalisar dokokin Jihar su 22 na tsige kakakin majalisar Abubakar Y Sulaiman da sauran shugabannin Majalisar.

Idan za a tunawa dai ‘yan majalisar dokokin Jihar 22 sun kada kuri’ar rashin kwarin guiwar su kan salon jagorancin Majalisar, inda suka nemi shugabanninsu da su yi murabus ko su tsigesu.

Ya zuwa yanzu dai majalisar na rufe a karkashin kulawar jami’an tsaron ‘yan sanda da wasu sauran jami’an tsaro.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Daba'Yan MajalisaKakakin MajalisaMajalisar Dokokin Jihar Bauchi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Eriksen Ya Amince Da Komawa Manchester United

Next Post

Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

Related

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa
Manyan Labarai

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

50 minutes ago
FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista
Manyan Labarai

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

3 hours ago
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

16 hours ago
Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru
Manyan Labarai

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

22 hours ago
Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta
Manyan Labarai

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta

23 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

2 days ago
Next Post
Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

LABARAI MASU NASABA

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

June 3, 2025
FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

June 3, 2025
FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.