• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
9 months ago
in Wasanni
0
Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasan gaba na Manchester United, Cristiano Ronaldo, bai koma daukar horo ba a ranar Litinin, kamar yadda kungiyar ta tsara cewa kowanne dan wasan zai koma domin fara daukar horo a yau a kokarin tunkarar sabuwar kakar wasa mai zuwa.

A ranar Asabar ne dai Ronaldo ya bayyana cewa yana son barin kungiyar sakamakon kungiyar ba zata buga gasar kofin zakarun turai ba a shekara mai zuwa.

  • ‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi
  • Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai

Sai dai kai tsaye kungiyar ta mayar da martani inda ta ce dan wasan bana sayarwa bane kuma tana fatan ya koma daukar atisaye a yau.

Ronaldo, ya bayar da dalilin cewa ba zai koma daukar horon bane a yau sakamakon matsala da iyalinsa, kuma kungiyar ta amince da wannan uzurin nasa.

Tuni dai aka fara danganta dan wasan da komawa kungiyoyin Bayern Munchen da Chelsea da Roma da Napoli da kuma tsohuwar kungiyarsa ta Sporting Lisbon ta Portugal.

Labarai Masu Nasaba

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

Tags: AtisayeChelseaCristiano RonaldoHoroManchester UnitedRomaSauye Kungiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi

Next Post

Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga

Related

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

3 days ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

2 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

2 weeks ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

3 weeks ago
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Wasanni

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

3 weeks ago
Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya
Wasanni

Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya

3 weeks ago
Next Post
Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga

Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da 'Yan Sa-Kai Don Yakar 'Yan Bindiga

LABARAI MASU NASABA

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.