• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu gungun ‘yan daban da ba a san ko su waye ba sun yi yunkurin kona Majalisar Dokokin Jihar Bauchi a daren ranar Lahadi.

Mai bai wa gwamnan Jihar Bauchi shawarori kan harkokin majalisar jiha da ta tarayya, Hon. Sani Mohammed Burra, ne ya shaida hakan a hirarsa ta wayar tarho da ‘yan jarida a ranar Litinin.

  • Eriksen Ya Amince Da Komawa Manchester United
  • ‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

Ya ce, bisa wannan yunkurin wasu bata garin ne ya sanya jami’an tsaro suka rufe Majalisar Dokokin tabbatar da doka da oda.

Burra, ya ce ba a tsige Kakakin Majalisar Dokokin ba zuwa yanzu sabanin jita-jitar da wasu ke yadawa. Sai dai ya ce suna ta kan kokarin shawo kan matsalar cikin gida da ya kunno kai a Majalisar.

Wakilinmu ya ziyarci kakakin ‘yan sandan jihar Bauchi, SP Ahmed Mohammed Wakil, domin jin karin bayani kan halin da ake ciki sai dai ya ki cewa uffan kan lamarin.

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

Wakilinmu da ya ziyarci majalisar a ranar Litinin, inda ya iske an jibge jami’an tsaro sun rufe dukkanin mashigar majalisar sai dai ya ga wasu tayun da aka kona a mashigar majalisar.

Wannan matakin dai na zuwa ne bayan yunkurin wasu ‘yan majalisar dokokin Jihar su 22 na tsige kakakin majalisar Abubakar Y Sulaiman da sauran shugabannin Majalisar.

Idan za a tunawa dai ‘yan majalisar dokokin Jihar 22 sun kada kuri’ar rashin kwarin guiwar su kan salon jagorancin Majalisar, inda suka nemi shugabanninsu da su yi murabus ko su tsigesu.

Ya zuwa yanzu dai majalisar na rufe a karkashin kulawar jami’an tsaron ‘yan sanda da wasu sauran jami’an tsaro.

Tags: 'Yan Daba'Yan MajalisaKakakin MajalisaMajalisar Dokokin Jihar Bauchi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Eriksen Ya Amince Da Komawa Manchester United

Next Post

Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

Related

Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman
Manyan Labarai

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

18 hours ago
Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba
Da ɗumi-ɗuminsa

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

2 days ago
Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 
Manyan Labarai

Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 

2 days ago
Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP

2 days ago
Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari

3 days ago
Next Post
Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

Ronaldo Yaki Komawa Atisaye A Manchester United

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.