ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwar Canji Sun Koka Da Yadda Ake Musu Kutse A Sana’arsu

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
Canji

‘Yan kasuwan canjin kudaden waje a Jihar Kano sun koka kan yadda jama’a suka raja’a a cikin sana’arsu ta canjin kudade. 

Sun bayyana cewa kutse da shiga sanaa’ar canji kudin kasashin waje da wasu masu zuwa cin arziki kasuwar Wafa ke yi kamar wanzami, mai siyar da abinci, mai yankan farce, mai sai da fiyo wata dukka sun tsindima cikin wannan sana’a ta canji na kudadan kasashin waje a kasuwar Wafa da ke Kano.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana 12 Ga Watan Yuni, Ranar Hutu
  • Zuba Ruwan Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Da Japan Ke Shirin Yi Zai Illata Duk Fadin Duniya

Sun ce wannan babbar matsala ce domin kuwa akwai lokacin da aka sami wani mai sai abinci a kasuwar ya karbi kudi dala 5000 zai canza wa wani ya gudu da kudin kamar dai yadda Hon. Akibu Sani Lawan, daya daga cikin ‘yan kasuwan ya yi korafi.

ADVERTISEMENT

 Ya nemi sabon shugaban kungiyar kasuwar Wafa karkashin shugabancin Alhaji Sani Salisu Dada ya dau matakin tsarkake wannan sana’ar a lokacin da yake hirar da manema labarai a Wafa.

Haka kuma shi ma, Alhaji Sani Salisu Dada sabon shugaban kungiyar kasuwar canjin kudi na Wafa ya ce kasuwar na cikin matsaloli na rashin kudin gudanarwa, domin akwai matsalar rashin kudin biyan ‘yan shara, masu gadi, wanda hakan ta sa dole a nemi taimakon tafi da kungiyar.

LABARAI MASU NASABA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Ya ba da kyautar naira miliyan guda domin daukar ma’aikata a kasuwar a lokacin bikin rantsar da shugabannin kungiyar da aka yi a ranar Litinin da ta gaba ta.

Alhaji Abdu Muhammad Aja ya ce akwai alama an samu ingantaccen shugabanci a kungiyar kasuwar Wafa ganin yadda sabon shugaban ke neman shawarar dattawa da sauran al’umma.

Jam’in hulda da jama’a na kungiyar kasuwar Wafa, Alhaji Abdullahi Adamu Isa wanda a kafi sani da Abdullahi Iyo Wafa ya ce wadannan matsaloli manyan ne a kasuwar kuma gazawa ce, sannan za a tsarkake da tantance duk wani wanda zai yi wannan harka a wafa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
Manyan Labarai

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki
Labarai

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Next Post
Ba Amurka Ce Ta Yanke Shawarar Kasancewar Sin Kasa Mai Tasowa Ba

Ba Amurka Ce Ta Yanke Shawarar Kasancewar Sin Kasa Mai Tasowa Ba

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.