• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwar Canji Sun Koka Da Yadda Ake Musu Kutse A Sana’arsu

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
Canji

‘Yan kasuwan canjin kudaden waje a Jihar Kano sun koka kan yadda jama’a suka raja’a a cikin sana’arsu ta canjin kudade. 

Sun bayyana cewa kutse da shiga sanaa’ar canji kudin kasashin waje da wasu masu zuwa cin arziki kasuwar Wafa ke yi kamar wanzami, mai siyar da abinci, mai yankan farce, mai sai da fiyo wata dukka sun tsindima cikin wannan sana’a ta canji na kudadan kasashin waje a kasuwar Wafa da ke Kano.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana 12 Ga Watan Yuni, Ranar Hutu
  • Zuba Ruwan Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Da Japan Ke Shirin Yi Zai Illata Duk Fadin Duniya

Sun ce wannan babbar matsala ce domin kuwa akwai lokacin da aka sami wani mai sai abinci a kasuwar ya karbi kudi dala 5000 zai canza wa wani ya gudu da kudin kamar dai yadda Hon. Akibu Sani Lawan, daya daga cikin ‘yan kasuwan ya yi korafi.

 Ya nemi sabon shugaban kungiyar kasuwar Wafa karkashin shugabancin Alhaji Sani Salisu Dada ya dau matakin tsarkake wannan sana’ar a lokacin da yake hirar da manema labarai a Wafa.

Haka kuma shi ma, Alhaji Sani Salisu Dada sabon shugaban kungiyar kasuwar canjin kudi na Wafa ya ce kasuwar na cikin matsaloli na rashin kudin gudanarwa, domin akwai matsalar rashin kudin biyan ‘yan shara, masu gadi, wanda hakan ta sa dole a nemi taimakon tafi da kungiyar.

LABARAI MASU NASABA

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

Ya ba da kyautar naira miliyan guda domin daukar ma’aikata a kasuwar a lokacin bikin rantsar da shugabannin kungiyar da aka yi a ranar Litinin da ta gaba ta.

Alhaji Abdu Muhammad Aja ya ce akwai alama an samu ingantaccen shugabanci a kungiyar kasuwar Wafa ganin yadda sabon shugaban ke neman shawarar dattawa da sauran al’umma.

Jam’in hulda da jama’a na kungiyar kasuwar Wafa, Alhaji Abdullahi Adamu Isa wanda a kafi sani da Abdullahi Iyo Wafa ya ce wadannan matsaloli manyan ne a kasuwar kuma gazawa ce, sannan za a tsarkake da tantance duk wani wanda zai yi wannan harka a wafa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah
Manyan Labarai

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025
An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano
Labarai

An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

November 7, 2025
Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump
Manyan Labarai

Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

November 7, 2025
Next Post
Ba Amurka Ce Ta Yanke Shawarar Kasancewar Sin Kasa Mai Tasowa Ba

Ba Amurka Ce Ta Yanke Shawarar Kasancewar Sin Kasa Mai Tasowa Ba

LABARAI MASU NASABA

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025
Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

November 7, 2025
Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

November 7, 2025
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

November 7, 2025
An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

November 7, 2025

Ma’aikatan NPA Wasu Ginshikai Ne Na Ciyar Da NPA Gaba —Dantsoho

November 7, 2025
Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.