• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Majalisar Wakilai Sun Buƙaci A Mayar Da Wa’adin Mulkin Nijeriya Falle Ɗaya Mai Shekaru 6

by Naziru Adam Ibrahim
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
‘Yan Majalisar Wakilai Sun Buƙaci A Mayar Da Wa’adin Mulkin Nijeriya Falle Ɗaya Mai Shekaru 6
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata Ƙungiya ‘yan Majalisar wakilan Nijeriya su 30 da aka fi sani da “Reform Minded Lawmakers” daga Jam’iyyun Siyasa daban-daban (G-30), sun bayar da shawarar mayar da wa’adin mulke ɗaya ga Shugaban kasa na shekara shida da sauran Kujerun Mulki na shiya 6 na faɗin Nijeriya, cikin jerin kudurori da suka gabatar a gaban majalisar.

‘Yan majalisar sun kuma bayar da shawarar yadda za a gudanar da zaben shugaban ƙasa da na majalisar tarayya da na gwamnoni da na majalisun jihohi da na kananan hukumomi har da birnin tarayya duk a rana daya.

  • Majalisar Wakilai Za Ta Binciki CBN Kan Korar Ma’aikata 600
  • Yadda Wani Dan Majalisar Wakilan Nijeriya Ya Sha Da Kyar A Mazabarsa

‘Yan majalisar na “Reform Minded” sun bayyana hakan ne a lokacin da suke ganawa da manema labarai kan kudirori 50 da suka ɗauka, wadanda suka samu karatu na farko a zauren majalisar wakilan tarayya a Abuja ranar Litinin.

Da yake karanta jawabin a taron manema labarai, ɗaya daga cikin yan Majalisun kuma mamba mai wakiltar mazabar Ideato ta Arewa da Kudanci Jihar Imo, Ikenga Imo Ugochinyere, ya ce suna bayar da shawarar yin gyare-gyare a kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999, don samar da tsarin karba-karba na zartaswa a tsakanin shiyyoyi shida na siyasa da ke ƙasarnan da zummar tabbatar da daidaiton wakilci tare da rage matsananciyar damuwa da tashin hankali da ma ƙirƙiro sabbin jihohi a Nijeriya.

Ugochinyere ya kuma nemi a gyara kundin tsarin mulkin ƙasa domin samar da ofishin mataimakan shugaban kasa biyu daga yankin kudu da arewacin Nijeriya, inda mataimakin na daya zai kasance mataimakin shugaban kasa, shi kuma mataimakin na biyu zai kasance minista mai kula da tattalin arziki.

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

Ya ci gaba da cewa, ƙudirorin suna neman a yi wa kundin tsarin mulki gyara don ganin shugaban ƙasa da mataimakinsa na daya za su fito daga yanki daya na kasar nan (Arewa ko Kudu), kuma mataimakin shugaban ƙasa na daya zai zama shugaban ƙasa a duk lokacin da shugaban ƙasar ya gaza.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Majalisar WakilaiMulki Falle dayaNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Jarida Sun Dakatar Da Kawo Rahotanni Daga Fadar Gwamnatin Kano

Next Post

Masana’antun Samar Da Kayayyakin Masarufi Na Gudana Cikin Wani Yanayi Mai Armashi A Kasar Sin

Related

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

15 hours ago
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

23 hours ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

1 day ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

1 day ago
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

1 day ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

2 days ago
Next Post
Masana’antun Samar Da Kayayyakin Masarufi Na Gudana Cikin Wani Yanayi Mai Armashi A Kasar Sin

Masana'antun Samar Da Kayayyakin Masarufi Na Gudana Cikin Wani Yanayi Mai Armashi A Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

August 23, 2025
Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

August 23, 2025
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.