• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Fusata Da Kalaman Minista Kan Karin Kudin Wuta

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
wuta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zafafan martani sun biyo bayan kalamun ministan wutar lantarki, Adebayo Adebalubu da ya ce za a fuskanci matsalar rashin wuta da shiga cikin duhu a fadin kasar nan da watanni uku muddin in aka ki amincewa da aiwatar da sabon karin kudin wutar lantarki.

Adelabu ya shaida hakan a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki, da suke bincike kan karin kudin wuta da hukumar ku-la da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta yi.
Wannan na zuwa ne bayan da kwamitin majalisar ya ki amincewa da karin kudin wutar lantarki a karkashin jagorancin, Sanata Enyinnaya Abaribe.

  • An Gurfanar Da Mutane 2 A Kotun Sojoji Kan Harin Tudun Biri
  • Karancin Wuta: Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Bai Wa AEDC Makonni 2 Don Gyara Wutar Lantarki

“Gabaki daya za a samu daukewar wutar lantarki muddin ba a kara kudin wuta ba. Daga nan zuwa watanni uku, Nijeriya za ta tsunduma cikin duhu muddin ba a kara farashin kudin wuta ba.
“Karin shi ne zai ba mu dama mu je mataki na gaba. Mu ma fa ‘yan Nijeriya ne, muna jin dukkanin zafin da kowa ke ji,” Adelabu ya shaida.

Sai dai kuma ‘yan Nijeriya sun nuna matukar fusatarsu da nuna damuwa kan wadannan kamalaman ministan, inda suka nuna cewa sam ba su tsammaci irin wadannan kalaman daga gareshi ba.
Owuru Odun-Itan Emmanuel ya ce, “Gwamnati ce da kanta ke jagorantar kuntata wa al’ummarta, ta jefa su cikin matsi da wahalhalun rayuwa.”

Abdulrahman Zubairu cewa ya yi: “Tinubu da ministocinsa sun ba mu kunya. Mun tafka babban kuskure na zabinsu. Muna addu’ar Allah ya ba mu dama mu canza su a nan gaba.”

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Oyeyemi Olugbami y ace, “Wannan shi ne ke son mulkan jihata? Wai me ye sa ne a wannan gwamnatin komai sai kara kudi kawai yake yi, komai sai an kara masa farashi? Ba a saukaka wa talakawa ko kadan.”
Ahmad Shehu y ace, “A kowani lokaci kudin wuta karuwa kawai yake yi a kasar nan kuma bai yi tsayuwar da masu zuba hannun jari za su ji sha’awar zuba han-nun jarinsu ba, illa jefa ‘yan Nijeriya cikin wahala da ukuba. Gabaki daya komai ya lalacewa a tsarin harkar wuta. A kowani lokaci a cikin duhu ‘yan Nijeriya suke. Ban taba ganin ministan wuta marar amfani kamar wannan mutumin ba.

Muhammad Nasir Jabaka y ace, “Irin wannan ministan ne zai sa na yi addu’ar Allah ya kawo juyin mulki a wannan kasar, wannan gwamnatin ta yi watsi da muradin al’umman kasarta.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DisCosKarancin Wutar LantarkiNERCWutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabar Majalisar Dokokin Kasar Serbia: Ana Allah-Allahr Ganin Ziyarar Shugaba Xi Jinping Na Kasar Sin A Kasar Serbia

Next Post

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Related

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

27 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

9 hours ago
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 
Labarai

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

10 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

12 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

14 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da É—umi-É—uminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

17 hours ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.