• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Fusata Da Kalaman Minista Kan Karin Kudin Wuta

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
wuta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zafafan martani sun biyo bayan kalamun ministan wutar lantarki, Adebayo Adebalubu da ya ce za a fuskanci matsalar rashin wuta da shiga cikin duhu a fadin kasar nan da watanni uku muddin in aka ki amincewa da aiwatar da sabon karin kudin wutar lantarki.

Adelabu ya shaida hakan a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki, da suke bincike kan karin kudin wuta da hukumar ku-la da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta yi.
Wannan na zuwa ne bayan da kwamitin majalisar ya ki amincewa da karin kudin wutar lantarki a karkashin jagorancin, Sanata Enyinnaya Abaribe.

  • An Gurfanar Da Mutane 2 A Kotun Sojoji Kan Harin Tudun Biri
  • Karancin Wuta: Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Bai Wa AEDC Makonni 2 Don Gyara Wutar Lantarki

“Gabaki daya za a samu daukewar wutar lantarki muddin ba a kara kudin wuta ba. Daga nan zuwa watanni uku, Nijeriya za ta tsunduma cikin duhu muddin ba a kara farashin kudin wuta ba.
“Karin shi ne zai ba mu dama mu je mataki na gaba. Mu ma fa ‘yan Nijeriya ne, muna jin dukkanin zafin da kowa ke ji,” Adelabu ya shaida.

Sai dai kuma ‘yan Nijeriya sun nuna matukar fusatarsu da nuna damuwa kan wadannan kamalaman ministan, inda suka nuna cewa sam ba su tsammaci irin wadannan kalaman daga gareshi ba.
Owuru Odun-Itan Emmanuel ya ce, “Gwamnati ce da kanta ke jagorantar kuntata wa al’ummarta, ta jefa su cikin matsi da wahalhalun rayuwa.”

Abdulrahman Zubairu cewa ya yi: “Tinubu da ministocinsa sun ba mu kunya. Mun tafka babban kuskure na zabinsu. Muna addu’ar Allah ya ba mu dama mu canza su a nan gaba.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Oyeyemi Olugbami y ace, “Wannan shi ne ke son mulkan jihata? Wai me ye sa ne a wannan gwamnatin komai sai kara kudi kawai yake yi, komai sai an kara masa farashi? Ba a saukaka wa talakawa ko kadan.”
Ahmad Shehu y ace, “A kowani lokaci kudin wuta karuwa kawai yake yi a kasar nan kuma bai yi tsayuwar da masu zuba hannun jari za su ji sha’awar zuba han-nun jarinsu ba, illa jefa ‘yan Nijeriya cikin wahala da ukuba. Gabaki daya komai ya lalacewa a tsarin harkar wuta. A kowani lokaci a cikin duhu ‘yan Nijeriya suke. Ban taba ganin ministan wuta marar amfani kamar wannan mutumin ba.

Muhammad Nasir Jabaka y ace, “Irin wannan ministan ne zai sa na yi addu’ar Allah ya kawo juyin mulki a wannan kasar, wannan gwamnatin ta yi watsi da muradin al’umman kasarta.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DisCosKarancin Wutar LantarkiNERCWutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabar Majalisar Dokokin Kasar Serbia: Ana Allah-Allahr Ganin Ziyarar Shugaba Xi Jinping Na Kasar Sin A Kasar Serbia

Next Post

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Related

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

2 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

2 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

3 hours ago
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur
Manyan Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

3 hours ago
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya
Manyan Labarai

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

4 hours ago
Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL
Manyan Labarai

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

6 hours ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

September 12, 2025
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

September 12, 2025
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

September 12, 2025
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

September 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

September 12, 2025
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

September 12, 2025
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.