ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Fusata Da Kalaman Minista Kan Karin Kudin Wuta

by Khalid Idris Doya
2 years ago
wuta

Zafafan martani sun biyo bayan kalamun ministan wutar lantarki, Adebayo Adebalubu da ya ce za a fuskanci matsalar rashin wuta da shiga cikin duhu a fadin kasar nan da watanni uku muddin in aka ki amincewa da aiwatar da sabon karin kudin wutar lantarki.

Adelabu ya shaida hakan a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki, da suke bincike kan karin kudin wuta da hukumar ku-la da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta yi.
Wannan na zuwa ne bayan da kwamitin majalisar ya ki amincewa da karin kudin wutar lantarki a karkashin jagorancin, Sanata Enyinnaya Abaribe.

  • An Gurfanar Da Mutane 2 A Kotun Sojoji Kan Harin Tudun Biri
  • Karancin Wuta: Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Bai Wa AEDC Makonni 2 Don Gyara Wutar Lantarki

“Gabaki daya za a samu daukewar wutar lantarki muddin ba a kara kudin wuta ba. Daga nan zuwa watanni uku, Nijeriya za ta tsunduma cikin duhu muddin ba a kara farashin kudin wuta ba.
“Karin shi ne zai ba mu dama mu je mataki na gaba. Mu ma fa ‘yan Nijeriya ne, muna jin dukkanin zafin da kowa ke ji,” Adelabu ya shaida.

ADVERTISEMENT

Sai dai kuma ‘yan Nijeriya sun nuna matukar fusatarsu da nuna damuwa kan wadannan kamalaman ministan, inda suka nuna cewa sam ba su tsammaci irin wadannan kalaman daga gareshi ba.
Owuru Odun-Itan Emmanuel ya ce, “Gwamnati ce da kanta ke jagorantar kuntata wa al’ummarta, ta jefa su cikin matsi da wahalhalun rayuwa.”

Abdulrahman Zubairu cewa ya yi: “Tinubu da ministocinsa sun ba mu kunya. Mun tafka babban kuskure na zabinsu. Muna addu’ar Allah ya ba mu dama mu canza su a nan gaba.”

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

Oyeyemi Olugbami y ace, “Wannan shi ne ke son mulkan jihata? Wai me ye sa ne a wannan gwamnatin komai sai kara kudi kawai yake yi, komai sai an kara masa farashi? Ba a saukaka wa talakawa ko kadan.”
Ahmad Shehu y ace, “A kowani lokaci kudin wuta karuwa kawai yake yi a kasar nan kuma bai yi tsayuwar da masu zuba hannun jari za su ji sha’awar zuba han-nun jarinsu ba, illa jefa ‘yan Nijeriya cikin wahala da ukuba. Gabaki daya komai ya lalacewa a tsarin harkar wuta. A kowani lokaci a cikin duhu ‘yan Nijeriya suke. Ban taba ganin ministan wuta marar amfani kamar wannan mutumin ba.

Muhammad Nasir Jabaka y ace, “Irin wannan ministan ne zai sa na yi addu’ar Allah ya kawo juyin mulki a wannan kasar, wannan gwamnatin ta yi watsi da muradin al’umman kasarta.”

wuta
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje
Labarai

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana
Labarai

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Next Post
Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.