ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Fusata Da Kalaman Minista Kan Karin Kudin Wuta

by Khalid Idris Doya
2 years ago
wuta

Zafafan martani sun biyo bayan kalamun ministan wutar lantarki, Adebayo Adebalubu da ya ce za a fuskanci matsalar rashin wuta da shiga cikin duhu a fadin kasar nan da watanni uku muddin in aka ki amincewa da aiwatar da sabon karin kudin wutar lantarki.

Adelabu ya shaida hakan a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki, da suke bincike kan karin kudin wuta da hukumar ku-la da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta yi.
Wannan na zuwa ne bayan da kwamitin majalisar ya ki amincewa da karin kudin wutar lantarki a karkashin jagorancin, Sanata Enyinnaya Abaribe.

  • An Gurfanar Da Mutane 2 A Kotun Sojoji Kan Harin Tudun Biri
  • Karancin Wuta: Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Bai Wa AEDC Makonni 2 Don Gyara Wutar Lantarki

“Gabaki daya za a samu daukewar wutar lantarki muddin ba a kara kudin wuta ba. Daga nan zuwa watanni uku, Nijeriya za ta tsunduma cikin duhu muddin ba a kara farashin kudin wuta ba.
“Karin shi ne zai ba mu dama mu je mataki na gaba. Mu ma fa ‘yan Nijeriya ne, muna jin dukkanin zafin da kowa ke ji,” Adelabu ya shaida.

ADVERTISEMENT

Sai dai kuma ‘yan Nijeriya sun nuna matukar fusatarsu da nuna damuwa kan wadannan kamalaman ministan, inda suka nuna cewa sam ba su tsammaci irin wadannan kalaman daga gareshi ba.
Owuru Odun-Itan Emmanuel ya ce, “Gwamnati ce da kanta ke jagorantar kuntata wa al’ummarta, ta jefa su cikin matsi da wahalhalun rayuwa.”

Abdulrahman Zubairu cewa ya yi: “Tinubu da ministocinsa sun ba mu kunya. Mun tafka babban kuskure na zabinsu. Muna addu’ar Allah ya ba mu dama mu canza su a nan gaba.”

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Oyeyemi Olugbami y ace, “Wannan shi ne ke son mulkan jihata? Wai me ye sa ne a wannan gwamnatin komai sai kara kudi kawai yake yi, komai sai an kara masa farashi? Ba a saukaka wa talakawa ko kadan.”
Ahmad Shehu y ace, “A kowani lokaci kudin wuta karuwa kawai yake yi a kasar nan kuma bai yi tsayuwar da masu zuba hannun jari za su ji sha’awar zuba han-nun jarinsu ba, illa jefa ‘yan Nijeriya cikin wahala da ukuba. Gabaki daya komai ya lalacewa a tsarin harkar wuta. A kowani lokaci a cikin duhu ‘yan Nijeriya suke. Ban taba ganin ministan wuta marar amfani kamar wannan mutumin ba.

Muhammad Nasir Jabaka y ace, “Irin wannan ministan ne zai sa na yi addu’ar Allah ya kawo juyin mulki a wannan kasar, wannan gwamnatin ta yi watsi da muradin al’umman kasarta.”

wuta
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Sanata Buba Ya Janye Daga Takarar Fidda Gwani Ta Gwamnan APC A Bauchi, Ya Zargi Cewa ‘Ɗauki Ɗaura Ake Yi Ba Zaɓe Ba”
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai Na Aikin Hajjin Bana Na Bauchi Ya Rasu A Saudiyya
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Na Bar Harƙoƙin Siyasa Gaba Ɗaya – Ɗan Takarar Gwamnan Bauchi, Air Marshal Saddique Baba

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

Wakilin Sin Ya Jaddada Muhimmancin Neman Ci Gaba Na Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.