• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Yi Fatali Da Ragin Kudin Wutar Lantarki

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Lantarki

‘Yan Nijeriya sun yi fatali da shirin hukumar kula da harkokin wutar lantarki (NERC) na rage kudin wutar lantarki da suke yi a ajin A wato ‘yan ‘Band A’ daga kan naira 225 zuwa naira 206.8 kan wutan da suka sha na sa’a guda.

Kungiyar Kwadago na NLC da TUC da kungiyar kwastomomin da ke amfani da wutar lantarki da kungiyoyin farafen hula sun shaida wa jaridar Punch bukatarsu na a gaggauwa ta sake nazari kan karin kudin wutar lantarki.

  • Almundahana: Kotu Ta Bayar Da Belin Hadi Sirika Da ‘Yarsa
  • Tsaron Yanar Gizo: TUC Ta Yi Barazanar Shiga Zanga-zanga A Nijeriya

Sanarwar sabon farin wutar da NERC ta yi na zuwa ne kwanaki 33 bayan da ta tsula karin farashin ga ‘yan rukunin ‘A’ daga kan naira 68 na kudin wuta da suke sha a sa’a guda zuwa naira 225, lamarin da ke nuni da cewa an kara kudin wuta da kaso 240.

Kan karin kudin, gwamnatin tarayya ta ce hakan zai ba ta damar samun rarar naira tiriliyan 1.5.

Bugu da kari, majalisar wakilai, kungiyoyin kwadago da na lauyoyi sun yi tir da karin kudin wutar lantarki da ya shafi sama da kwastomomi miliyan 1.9.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

Majalisar wakilai ta yi kira ga NERC da ta janye shirinta na karin kudin wutar lantarki a fadin kasa, yayin da kungiyar kwadago ta bayar da wa’adin mako biyu da a sake nazarin karin kudin wutar lantarki cikin gaggawa.

Sai dai, ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya dage kan dole fa ‘yan kasa su amince da karin kudin, yana mai cewa idan zuwa nan da wata uku ba a aiwatar da karin farashin ba, to kuwa al’umman Nijeriya za su rasa wutan ma baki daya.

Da yake tofa albarkacin bakinsa kan lamarin, mataimakin shugaban kungiyar TUC, Tommy Etim, ya ce, “Ba zai yuwu a amince da hakan ba. Gaba daya muna son a janye batun karin kudin wutar nan.”

Shi ma ma’ajin kungiyar NLC, Hakeem Ambali, cewa ya yi, “Wannan lamarin ya kasance abun damuwa matuka ga kungiyar kwadago, muddin ba wai samun karuwar wuta aka yi ba, kowani irin karin kudin da aka yi na wuta ba abun lamunta ba ne.”

Shugaban kungiyar NACCIMA, Dele Oye ya ce kamfanonin rarraba wutar lantarki a Nijeriya ba su da dalilin da za su buga karji su yi karin kudin wutan lantarki. Ya ce akwai bukatar masu ruwa da tsaki su sa baki wajen ganin an janye batun baki daya.

Shugaban NACCIMA ya ce muddin ba a samu ra’ayin masu ruwa da suka hada da kamfanoni, ‘yan kasuwa, masu amfani da wuta da kungiyoyin fararen huda ba wajen tattauna yadda za a yi karin kudin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
TCN
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI
Labarai

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Next Post
Falalar Goman Farko Na Watan Zulhajji (1)

Falalar Goman Farko Na Watan Zulhajji (1)

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.