• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Tawayen RSF Sun Kashe Mutane 25 A Sudan

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
in Tsaro
0
‘Yan Tawayen RSF Sun Kashe Mutane 25 A Sudan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutum 25 ne suka mutu, sannan gommai suka jikkata a harin da dakarun ‘yan tawaye na RSF suka kai a sansann ‘yan gudun hijira da ke Abu Shouk da Birnin al-Fashir da ke Yammacin Sudan.

“Jami’in Ma’aikatar Lafiya Ibrahim Khater ya ce mutum 25 sun mutu, sannan mutum 40 suka jikkata a harin na sansanin ‘yan gudun hijira na Abu Shouk, inda akwai kusan mutum 400,000 da suke zaman gudun hijira a sansanin,” kamar yadda jaridar Tribun mai zaman kanta a Sudan ta ruwaito a tsakiyar makon nan.

  • Motocin Agaji Sun Shiga Sudan Daga Chadi A Karon Farko
  • Sin Ta Yi Kira Ga Gamayyar Kasa Da Kasa Da Su Mutunta ’Yancin Kan Sudan Ta Kudu A Lokacin Mulkin Rikon Kwarya

Jaridar ta kara da cewa, “ganau sun kuma ce dakarun na RSF sun yi luguden wuta a gidajen mutane da asibitin ‘yansanda, wanda ya tilasta aka rufe asibitin.”

RSF ba ta ce komai a kan kisan ba.

An dade ana zargin kungiyar da kisan kan mai uwa da wabi a al-Fashir, inda yakin ya kashe daruruwan mutane tun bayan farkonsa a 10 ga Mayu, sannan mutane da dama suke tsere.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

Watanni ke nan Al-Fashir na karkashin dakarun RSF, inda yanzu haka ake fargabar shiga karancin abinci da magunguna.

A wani labarin kuma, Ma’aikatar lafiya a Sudan ta tabbatar da mutuwar mutane 132, sakamakon ambaliyar ruwan da mamakon ruwan saman da ba a taba gani ba cikin shekara guda ya haddasa a kasar.

Hukumomi sun ce ambaliyar ruwan ta shafi jihohi 10, ya yin da kusan mutum dubu 130 da yakin basasar da ake yi a kasar ya raba da muhallansu.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce a gabashin Jihar Bahrul Ahmar, mutum 33 ne suka mutu bayan wata madatsar ruwa ta balle saboda tumbatsar da ruwan ya yi.

Ta yi gargadin adadin ka iya fin haka sakamakon har yanzu akwai wadanda suka bata ba a gano su ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NigeriaSudanWar
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Sa Hotona A Soshiyal Midiya Suna Yabo Babu Abin Da Za Su Samu – Hadiza Gabon

Next Post

Nijar Za Ta Fara Tattara Bayanan ‘Yan Ta’adda

Related

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina
Tsaro

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina

2 weeks ago
Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya
Tsaro

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

2 weeks ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

3 weeks ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

3 weeks ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

4 weeks ago
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

4 weeks ago
Next Post
Nijar Za Ta Fara Tattara Bayanan ‘Yan Ta’adda

Nijar Za Ta Fara Tattara Bayanan ‘Yan Ta’adda

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

October 4, 2025
Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

October 4, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

October 3, 2025
MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.