• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke Wani Matashi Da Ya Kashe Iyayensa Da Tabarya A Jigawa

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai, Al'ajabi
0
‘Yansanda Sun Cafke Wani Matashi Da Ya Kashe Iyayensa Da Tabarya A Jigawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Jigawa ta cafke wani matashi mai suna Munkaila Ahmadu mai shekara 37 a kauyen Zarada-Sabuwa da ke Karamar Hukumar Gagarawa a Jihar Jigawa bisa zargin kashe mahaifinsa da mahaifiyarsa da tabarya.

Da yake tabbatar da kamun a ranar Alhamis, kakakin rundunar ‘yansandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam, ya ce wanda ake zargin ya yi amfani da wata tabaryaz inda ya doke iyayen nasa har lahira.

  • Buhari Ya Nada Sirikinsa Shugaban Kamfanin Buga Kudi Na Kasa
  • Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

Ya kara da cewa lamarin ya faru ne a ranar Alhamis 1 ga Satumba, 2022 da misalin karfe 12 na rana.

Kakakin ‘yansandan ya bayyana cewa, da samun bayanai kan faruwar mumunan lamarin, ‘yansanda sun garzaya wurin da lamarin ya faru, inda suka kai wadanda abin ya shafa zuwa babban asibitin Gumel inda aka tabbatar da mutuwarsu.

Ya bayyana sunayen wadanda aka kashen da Ahmadu Muhammad mai shekara 70 da Hauwa Ahmadu mai shekara 60.

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

“Sai dai wasu mutane biyu da ake zargin sun jikkata a yayin faruwar lamarin, Kailu Badugu da kuma Hakalima Amadu duk a kauyen Zarada-Sabuwa, karamar hukumar Gagarawa.

“Binciken farko ya nuna cewa, Ahmad Muhammad da Hauwa Ahmadu sun kasance iyayen wadanda ake zargin ne,” in ji kakakin.

Ya kuma kara da cewa kwamishinan ‘yansandan jihar, CP Aliyu Sale Tafida, ya bayar da umarnin a mika lamarin zuwa sashen binciken manyan laifuka da ke Dutse domin gudanar da bincike na tsanaki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaDutseIyayeJigawaKisaTabarya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Ya Kamata Amurka Ta Yi Watsi Da Molon Ka Ta Rungumi Abubuwa Masu Amfani Don Samar Da Daidaito Da ‘Yancin Bil Adama

Next Post

‘Dimokradiyya Irin Ta Amurka’ Ta Bar Iraki Cikin Rugujewa

Related

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

5 minutes ago
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

7 hours ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

10 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

11 hours ago
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

19 hours ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

23 hours ago
Next Post
‘Dimokradiyya Irin Ta Amurka’ Ta Bar Iraki Cikin Rugujewa

'Dimokradiyya Irin Ta Amurka' Ta Bar Iraki Cikin Rugujewa

LABARAI MASU NASABA

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

August 22, 2025
Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

August 22, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

August 22, 2025
Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

August 22, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 22, 2025
Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

August 22, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

August 22, 2025
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.