• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Dakile Wani Fashi Da Makami A Abuja 

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Dakile Wani Fashi Da Makami A Abuja 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an ‘yansandan caji ofis din Apo sun samu nasarar dakile wani yunkurin fashi da makami tare da cafke wasu da ake zargi da hannu a lamarin biyo bayan kiran gaggawa da suka samu.

 

Jami’ar watsa labarai na hukumar ‘yansandan Nijeriya reshen birnin tarayya FCT, SP Josephine Adeh, ta ce, wajajen karfe 6 na safiyar ranar Laraba ne ‘yansandan caji ofis din Apo suka samu kiran gaggawa kuma cikin hanzari suka dauki matakin gaggawa.

  • Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP

Ta ce, lokacin da ‘yan fashin suka hango tawagar ‘yansanda, sun arce suka bar wata mota mai lauyin ash kirar BMW mai dauke da lamba ABJ 440 KX inda suka samu na’urar laptop guda biyu da tv na kallo plasma guda uku a cikin motar da ake tunanin fashinsu suka yi a wani wurin na daban.

 

Labarai Masu Nasaba

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

“Kazalika an hango wata mota kirar Volkswagen Golf mai lamba LUY 899 KV yayin da ta gudu lokacin da ‘yansandan suka iso.

 

“Jami’anmu sun bi sawun motar kuma an cafketa a wajen shatale-talen Games Village. Daga baya an gano matukin motar da suna Dahiru Mu’azu da wani mutum mai suna Halifa Hamisu dukka an kamasu.

 

“Da wadanda aka kama ake zargin da kayan da aka samu dukka suna hannun ‘yansanda inda bincike ke cigaba da gudana domin kamo sauran wadanda suka gudun,” a cewar SP Adeh.

 

A cewarta za su gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotun da zarar aka kammala bincike.

 

Kazalika, ‘yansandan sun nemi hadin kai jama’a a kowani lokaci tare da ce suke sanar musu da dukkanin wani motsin wadanda ba su gamsu da takunsu ba domin daukan matakin gaggawa.

 

Hukumar ta bayar da lambobin da jama’a za su ke kiran gaggawa idan bukatar hakan ta taso: 08032003913, 08061581938, 07057337653, and 08028940883, yayin da kuma jama’a za su ke shigar da korafe-korafen idan suna da shi ta lambar 0902 222 2352.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

Next Post

Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

Related

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye
Manyan Labarai

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

14 minutes ago
Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa
Labarai

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

59 minutes ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

11 hours ago
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

12 hours ago
Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista
Labarai

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

17 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 01-07-2025

19 hours ago
Next Post
Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

August 2, 2025
Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

August 2, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.