ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Dakile Wani Fashi Da Makami A Abuja 

by Khalid Idris Doya
3 years ago
'Yansanda

Jami’an ‘yansandan caji ofis din Apo sun samu nasarar dakile wani yunkurin fashi da makami tare da cafke wasu da ake zargi da hannu a lamarin biyo bayan kiran gaggawa da suka samu.

 

Jami’ar watsa labarai na hukumar ‘yansandan Nijeriya reshen birnin tarayya FCT, SP Josephine Adeh, ta ce, wajajen karfe 6 na safiyar ranar Laraba ne ‘yansandan caji ofis din Apo suka samu kiran gaggawa kuma cikin hanzari suka dauki matakin gaggawa.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP

Ta ce, lokacin da ‘yan fashin suka hango tawagar ‘yansanda, sun arce suka bar wata mota mai lauyin ash kirar BMW mai dauke da lamba ABJ 440 KX inda suka samu na’urar laptop guda biyu da tv na kallo plasma guda uku a cikin motar da ake tunanin fashinsu suka yi a wani wurin na daban.

 

LABARAI MASU NASABA

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

“Kazalika an hango wata mota kirar Volkswagen Golf mai lamba LUY 899 KV yayin da ta gudu lokacin da ‘yansandan suka iso.

 

“Jami’anmu sun bi sawun motar kuma an cafketa a wajen shatale-talen Games Village. Daga baya an gano matukin motar da suna Dahiru Mu’azu da wani mutum mai suna Halifa Hamisu dukka an kamasu.

 

“Da wadanda aka kama ake zargin da kayan da aka samu dukka suna hannun ‘yansanda inda bincike ke cigaba da gudana domin kamo sauran wadanda suka gudun,” a cewar SP Adeh.

 

A cewarta za su gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotun da zarar aka kammala bincike.

 

Kazalika, ‘yansandan sun nemi hadin kai jama’a a kowani lokaci tare da ce suke sanar musu da dukkanin wani motsin wadanda ba su gamsu da takunsu ba domin daukan matakin gaggawa.

 

Hukumar ta bayar da lambobin da jama’a za su ke kiran gaggawa idan bukatar hakan ta taso: 08032003913, 08061581938, 07057337653, and 08028940883, yayin da kuma jama’a za su ke shigar da korafe-korafen idan suna da shi ta lambar 0902 222 2352.

'Yansanda
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    ATBU Ta Janye Filin Ginin Masallaci Da Ta Bai wa TIMSAN, Ta Amince Kowa Ya Yi Addininsa Yadda Ya Fahimta
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu

MASU ALAKA

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON
Labarai

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu
Labarai

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
Rahotonni

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Next Post
Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.