• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

by Rabi'u Ali Indabawa
4 weeks ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an rundunar ‘yansandan Jihar Delta sun kama wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne, sun kwato wata mota kirar Mercedes Benz GLK da aka sace, da muggan bindigogi da dama da wasu kayayyaki masu daraja.

Wanda ake zargin mai suna Chinedu Eze, an kama shi ne a lokacin da yake kokarin sayar da motar ga wani mai saye da ba a yi tsammani ba.

  • Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu
  • Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

An gudanar da ayyukan ne a tsakanin ranekun 4 zuwa 5 ga Agustan 2025, karkashin jagorancin jami’an ‘yansanda reshen, (DPO) na B Dibision Asaba da Ogwashi-Ukwu, da ke aiki da kungiyoyin ‘yan banga.

Da yake bayyana hakan, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan (PPRO), SP Bright Edafe, ya ce a ranar 5 ga Agusta, jami’an B Dibision Asaba, da ke aiki da sahihan bayanan sirri, sun kama wata mota kirar Mercedes Benz GLK (Lambar Rijista: NZM10AP) a wani wurin ajiye motoci da ke kan titin tsohon mataimakin Gwamna, Asaba.

“Wanda ake zargin mai suna Chinedu Eze, an kama shi ne a lokacin da yake kokarin siyar da motar ga wani mai saye da ba a yi tsammani ba.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Bincike ya nuna cewa ankkwace motar SUB da karfi ne a watan Afrilun 2023 a garin Abakpa da ke Jihar Enugu, inda wasu ‘yan fashi da makami suka harbe mai motar. An sake yi wa motar rajistar zamba a shekarar 2025.

“A wani lamari na daban a ranar 4 ga watan Agusta, da misalin karfe 4:30 na safe, ‘yansanda a Ogwashi-Ukwu sun amsa kira bayan da ‘yan fashi da makami da suka addabi mazauna kan titin Chelsea.

DPO, CSP Okoyomon Israel, ya yi gaggawar tattara rundunarsa mai yaki da laifuka da kuma ‘yan banga zuwa wurin.

“An kama wasu mutane biyu, Thywill Selbin mai shekara na Poly Road, Ogwashi-Ukwu, da Guntim Bako mai shekara 32 na Kwale Junction, bayan yunkurin tserewa da bai yi nasara ba.

“Bindiga guda daya tare da harsashi mai rai daya, bindigar Beretta guda daya mai jigida shida masu rai, harsashin bindiga uku masu rai, babura biyu da aka sace (Daylong, Reg No: SAP 369 BK; Ku link, Reg No: URM 750 KB), wayoyin hannu 25, kwamfyutoci hudu, kwamfutar hannu, kwamfutar hannu, PS4, jakunkuna guda biyar, kayan kida guda biyar, ,” ya bayyana.

Edafe ya ce da dama daga cikin wadanda abin ya shafa sun gano tare da kwato kayansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yansanda
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ɗan Takarar Gwamnan Zamfara, Shinkafi, Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Next Post

An Kama Wakilin Jam’iyya Da Miliyan ₦29 Zai Sayi Ƙuri’a A Kaduna

Related

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

3 weeks ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

3 weeks ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

3 weeks ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

4 weeks ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

4 weeks ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da Ɗansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

1 month ago
Next Post
An Kama Wakilin Jam’iyya Da Miliyan ₦29 Zai Sayi Ƙuri’a A Kaduna

An Kama Wakilin Jam'iyya Da Miliyan ₦29 Zai Sayi Ƙuri'a A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.