Hadarin mota ya yi sanadin mutuwar mutane 17 a kauyen Takalafia da ke kan titin Yauri, a karamar hukumar Magama a jihar Neja.
LEADERSHIP ta samu labarin cewa wata mota kirar DAF ce ta bi ta kan wata mota da ke tahowa.
ADVERTISEMENT
Cikakken bayanai daga baya…














