• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yar Nijeriya Ta Zama Birgediya-Janar Din Sojin Amurka

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
‘Yar Nijeriya Ta Zama Birgediya-Janar Din Sojin Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata soja ‘yar asalin Nijeriya, Amanda Azubuike ta samu karin girma daga mukamin Laftanar-Kanar zuwa Birgediya-Janar na Sojin Amurka a sansanin soji da ke Fort Knox, Kentucky, a Amurka.

Azubuike, haifaffiyar Landan wadda mahaifanta ‘yan Nijeriya ne, ta shiga aikin sojan Amurka a 1994, inda ta zama jami’a a fannin jirgin sama bayan ta kammala kwas din tukin jirgin sama a Kwalejin Koyon Tukin Jirage ta Sojoji.

  • Da Dumi-Dumi: An Harbi Tsohon Firaministan Pakistan, Imran Khan 
  • Kammala aikin tashar ruwa mai zurfi ta Lagos zai ingiza bunkasar tattalin arzikin Najeriya

A cikin sakon taya murna a shafin Twitter, Manjo-Janar Antonio Munera ya ce: “Ina taya murna ga sabuwar USACC da ta samu ci gaba @dcg_armyrotc, Birigediya-Janar Amanda Azubuike! A yau, ta karbi tauraruwarta ta 1 daga Janar James Rainey, @armyfutures, yayin wani biki tare da dangi, abokai, da shugabannin al’umma.

Azubuike ta yi aiki a matsayin mataimakiyar kwamandan rundunar sojin Amurka ta Cadet kuma a baya ta zama Babbar Hafsan Hafsoshi da Babbar Mai Bada Shawara kan Soja a Ofishin Sakataren Tsaro.

Ta kuma kasance Shugabar Hulda da Jama’a a Kudancin Amurka, a yankin Fort Lauderdale, da Daraktar Hulda da Jama’a, Hadin gwiwar Rundunar HQs-‘National Capital Region/Military District ta Washington DC.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ta kuma yi aiki a matsayin mai ba da shawara ta sadarwa don kungiyar ‘yan wasan kwallon kafa ta kasa da kuma ma’aikaciyar Hulda da Jama’a ta kungiyar NFL, Washington Redskins.

Azubuike ta na da digiri na farko a Kimiyya a harkar sadarwa da ilimin kafafen yada labarai a Jami’ar Central Arkansas, Jagoran Fasaha a Tsaron Kasa da Nazarin Dabaru daga Kwalejin Yakin Sojin Amurka, kuma Jagora ce ta Nazarin Kwararru, Hulda da Jama’a da Sadarwar Kasuwanci daga Jami’ar Georgetown.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yar NijeriyaAmurkaJanarSoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: An Harbi Tsohon Firaministan Pakistan, Imran Khan 

Next Post

An Fara Rangadin Nuna Kashi Na Uku Na Fina-Finan Kasar Sin A Afirka

Related

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

12 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

13 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

20 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

20 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da ÆŠansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

23 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

24 hours ago
Next Post
An Fara Rangadin Nuna Kashi Na Uku Na Fina-Finan Kasar Sin A Afirka

An Fara Rangadin Nuna Kashi Na Uku Na Fina-Finan Kasar Sin A Afirka

LABARAI MASU NASABA

Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

July 5, 2025
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.