• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Ne Za A Ga Bayan Hare-haren Bindiga A Kasar Amurka?

by CMG Hausa
3 years ago
Amurka

Yayin da ake dab da fara bikin gargajiya a kasar Amurka wato ThanksGiving Day, an sake samun harbe-harben bindiga a kasar.

A ranar 22 ga wata, agogon wurin, harin bindiga da ya auku a wani kantin zamani da ke birnin Chesapeake na jihar Virginia, ya yi sanadin mutuwar mutane shida, tare da jikkatar wasu hudu. Kwanaki uku kafin wannan hari, wani harin bindiga da ya auku a birnin Springs na jihar Colorado ya halaka mutane biyar, tare da jikkata wasu 25.

  • An Yi Ganawa Tsakanin Ministocin Tsaron Kasashen Sin Da Amurka 

Ranar ThanksGiving biki ne na haduwar iyali, amma hakan ba zai yiwu ba ga iyalai da dama sakamakon hare-haren bindigar dake faruwa.

Ba da jimawa ba ne, wani hoton bidiyo ya karade shafin yanar gizo, inda ake ganin wata ’yar Amurka ta saya wa danta mai shekaru 5 da haihuwa wata jakar makaranta da za ta iya kare shi daga harbin bindiga, tare da horar da shi a gida kan yadda zai iya gudu daga hare-haren bindiga. Wadanda suka kalli bidiyon da dama sun ce, hakan abin bakin ciki ne. Babu shakka, sai dai gaskiyar lamarin da ya faru ya fi hakan bakin ciki, idan ba a manta ba, a ranar 24 ga watan Mayun bana, harin bindiga da ya faru a makarantar firamare ta Robb, ya yi sanadin mutuwar yara 19 da ma malamai 2, lamarin da ya jawo suka daga bangarori daban daban kan rashin daukar matakan shawo kan matsalar da gwamnati ta yi.

Alkaluman da shafin yanar gizo dake bayani game da matsalar harbin bindiga mai suna “Gun Violence Archive” ya fitar, sun yi nuni da cewa, tun farkon bana har zuwa ranar 21 ga watan Nuwamba, mutane sama da dubu 39 sun mutu sakamakon hare-haren bindiga a kasar ta Amurka, kuma shekaru uku a jere yawan harbe-harben bindiga da suka faru a duk shekara ya wuce 600 a kasar.

LABARAI MASU NASABA

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Yara manyan gobe, abin kunya ne yadda kasar ta Amurka ta kasa kare yaranta daga hare-haren bindiga. Rayuka su ne tushen hakkin dan Adam, kuma abin takaici ne yadda hare-haren bindiga suke ta halaka ’yan kasar. (Mai Zane: Mustapha Bulama)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu
Daga Birnin Sin

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kama Wani Guda Daya

Sojoji Sun Kashe 'Yan Boko Haram 5, Sun Kama Wani Guda Daya

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.