• Leadership Hausa
Wednesday, February 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

An Yi Ganawa Tsakanin Ministocin Tsaron Kasashen Sin Da Amurka 

by CMG Hausa
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Yi Ganawa Tsakanin Ministocin Tsaron Kasashen Sin Da Amurka 

Yau Talata, ministan tsaron kasar Sin Wei Fenghe wanda ke halartar taron ministocin tsaron kasashen ASEAN karo na 9 da ke gudana a Cambodiya, ya gana tare da takwaransa na kasar Amurka Lloyd Austin bisa gayyatar da ya yi masa.

Bangarorin biyu na ganin cewa, ya kamata sojojin kasashen biyu su yi kokarin tabbatar da matsaya daya da shugabannin kasashen biyu suka cimma.

  • Sin Da Afirka Na Yin Tasiri Mai Yakini A Duniya

Yayin ganawar tasu, Wei Fenghe ya nanata matsayin Sin kan batun yankin Taiwan. Ya ce, batun yankin Taiwan yana da muhimmanci ga muradun kasar Sin, da ma huldar kasashen biyu.

Taiwan wani yanki na kasar Sin, kuma batun yankin, harkokin cikin gida na kasar Sin ne, ba wanda ke da ikon tsoma baki a cikinsa. (Amina Xu)

 

Labarai Masu Nasaba

Ya Kamata Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakabawa Syria Nan Take

Kasar Sin Na Samar Da Agajin Jin Kai Ga Wadanda Girgizar Kasa Ta Shafa A Syria

 

 

Previous Post

An Bude Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka A Birnin Jinhua Na Kasar Sin

Next Post

Ya Kamata A Binciki Bankin Raya Kasa Da Gwamnati Ta Kafa – Ndume

Related

Ya Kamata Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakabawa Syria Nan Take
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakabawa Syria Nan Take

1 hour ago
Kasar Sin Na Samar Da Agajin Jin Kai Ga Wadanda Girgizar Kasa Ta Shafa A Syria
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samar Da Agajin Jin Kai Ga Wadanda Girgizar Kasa Ta Shafa A Syria

3 hours ago
Kasar Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Daukar Dangantakarsu A Matsayin Abokan Takara
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Daukar Dangantakarsu A Matsayin Abokan Takara

6 hours ago
Hukumomin Duniya Sun Daga Hasashensu Na Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin
Daga Birnin Sin

Hukumomin Duniya Sun Daga Hasashensu Na Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin

7 hours ago
Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo

24 hours ago
Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

1 day ago
Next Post
Ya Kamata A Binciki Bankin Raya Kasa Da Gwamnati Ta Kafa – Ndume

Ya Kamata A Binciki Bankin Raya Kasa Da Gwamnati Ta Kafa – Ndume

LABARAI MASU NASABA

Sabon Shugaban NLC Ya Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Kan Karancin Man Fetur Da Sauyin Kudi

Sabon Shugaban NLC Ya Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Kan Karancin Man Fetur Da Sauyin Kudi

February 8, 2023
Ya Kamata Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakabawa Syria Nan Take

Ya Kamata Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakabawa Syria Nan Take

February 8, 2023
Sauyin Kudi: Tinubu Ya Jinjinawa Gwamnonin Nijeriya Kan Hukuncin Kotun Koli

Sauyin Kudi: Tinubu Ya Jinjinawa Gwamnonin Nijeriya Kan Hukuncin Kotun Koli

February 8, 2023
Kasar Sin Na Samar Da Agajin Jin Kai Ga Wadanda Girgizar Kasa Ta Shafa A Syria

Kasar Sin Na Samar Da Agajin Jin Kai Ga Wadanda Girgizar Kasa Ta Shafa A Syria

February 8, 2023
Zaɓen 2023: NIS Ta Ƙwace Katin Zaɓe Da Na Ɗan Ƙasa 6,216 Daga Baƙin Waje

Zaɓen 2023: NIS Ta Ƙwace Katin Zaɓe Da Na Ɗan Ƙasa 6,216 Daga Baƙin Waje

February 8, 2023
Sauyin Kudi: Almajirai Sun Yi Kukan Yunwa Kan Karancin Samun Kudi A Hannu

Sauyin Kudi: Almajirai Sun Yi Kukan Yunwa Kan Karancin Samun Kudi A Hannu

February 8, 2023
Zanga-Zanga Ta Barke A Abuja Kan Hukuncin Kotun Koli Na Hana Dakatar Da Sauyin Kudi

Zanga-Zanga Ta Barke A Abuja Kan Hukuncin Kotun Koli Na Hana Dakatar Da Sauyin Kudi

February 8, 2023
Kasar Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Daukar Dangantakarsu A Matsayin Abokan Takara

Kasar Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Daukar Dangantakarsu A Matsayin Abokan Takara

February 8, 2023
2023: Atiku Abubakar Ya Ziyarci Jihar Yobe Don Kaddamar Da Yakin Neman Zabe

2023: Atiku Abubakar Ya Ziyarci Jihar Yobe Don Kaddamar Da Yakin Neman Zabe

February 8, 2023
Hukumomin Duniya Sun Daga Hasashensu Na Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin

Hukumomin Duniya Sun Daga Hasashensu Na Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin

February 8, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.