ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yawan Marasa Aiki A Nijeriya Zai Karu Zuwa kashi 41 A 2023

by Sadiq
3 years ago
Aiki

Kamfanin ba da shawara kan haraji na duniya, (KPMG), ya yi hasashen cewa rashin aikin yi a Nijeriya zai karu zuwa kashi 40.6 idan aka kwatanta shi da na 2022 na 37.7.

KPMG ta yi cikakken bayanin wannan hasashen a cikin rahotonta na Hasashen Harkokin Tattalin Arziki na Duniya – H1 2023 a ranar Talata, inda ta bayyana cewa “ana sa ran rashin aikin yi zai ci gaba da zama babban kalubale a 2023 saboda karancin jarin da kamfanoni masu zaman kansu ke yi.

  • Shugaban Bankin Duniya: Sin Da Indiya Sun Tsallake Koma Bayan Da Tattalin Arzikin Duniya Zai Fuskanta A Bana
  • Mataimakin Firaminista:Sin Za Ta Ci Gaba Da Bunkasa Samar Da Kayayyaki Masu Inganci

Kazalika ta ce karancin masana’antu, da sannu a hankali zai kara tabarbarewa tattalin arziki”.

ADVERTISEMENT

Rahoton ya kuma bayyana a wani bangare cewa ana sa ran kudin shiga zai ci gaba da habaka a sannu a hankali da kashi 3 a 2023 sakamakon koma bayan harkokin tattalin arziki da ke nuna lokutan sauyin siyasa a Nijeriya.

Haka kuma, ana sa ran za a samu koma bayan tattalin arzikin duniya a 2023 da kuma tasirinsa na ciniki da hada-hadar kudi.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

“Bugu da kari, ci gaban zai haifar da mummunan tasiri ga manufar sake fasalin Naira da aka gabatar a karshen 2022 da farkon 2023 da kuma abubuwan da ke haifar da mjhimman sassan da ba na mai ba kamar masana’antu, kasuwanci, wurin kwana da abinci, sufuri, da sauran ayyuka, yana kara raguwar kudin shiga gaba daya a 2023,” in ji rahoton.

Dangane da sake farfadowar manyan al’amuran tattalin arziki, ta yi hasashen cewa, ana sa ran za a farfado da harkokin sadarwa, da harkokin kasuwanci, da kuma bangaren mai, saboda matakan da ake dauka na tunkarar matsalar tsaro.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Tsare Peter Obi A Birtaniya

Jami'an Tsaro Sun Tsare Peter Obi A Birtaniya

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.