• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Tambarin Dimokuradiyya

2023: Ba Zan Taba Janye Wa Kowa Ba –Kwankwaso

by Yusuf Shuaibu
2 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
2023: Ba Zan Taba Janye Wa Kowa Ba –Kwankwaso

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ba zai taba janye wa wani dan takara ba a zaben shugaban kasa a 2023.

Kwankwaso ya bayyana hakan ne a ganawarsa da tawagar Editoci da wakilan kafafan yada labarai da ya gudana a Ikeja da ke Jihar Legas.

  • Tsoma Baki Da Lalata Tsarin Samar Da Kayayyaki Da Amurka Ke Yi Bai Samu Karbuwa Ba
  • Sin Tana Bayar Da Damar Hadin Gwiwa Ta Hanyar Ayyukan Binciken Duniyar Wata Na Chang’e

“Dole mu zauna wajen tattauna yadda za mu iya raba kasar nan da basuka. Yana da matukar muhimmanci mu dauki matakan yadda za mu magance matsalolin bashi,” in ji shi.

A hannu guda kuma, jigon NNPP ya bukaci gudummuwar dukkanin masu ruwa da tsaki da ke kasar nan a kan matsaloli tun daga kan ilimi, noma, man da iskar gas da kuma matsalar tsaro, inda ya tabbatar da cewa za a samu gagarumar ci gaba a fannin mai da iskar gas matukar aka kula da kamfanin mai na kasa (NNPC) yadda ya kamata domin amfanar da kowa.

Ya ce bisa kwarewarsa a matsayinsa na tsohon gwamnan Jihar Kano, ya sha mamban da sauran ‘yan takara da ke neman shugabancin Nijeriya. Kwankwaso ya kara da cewa ya san yadda zai kula da dukiyar al’umma wanda shi ne ya bambanta shi da sauran ‘yan takarar shugaban kasa.

Labarai Masu Nasaba

Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki

Zaben 2023: Majalisar Dinkin Duniya Da ECOWAS Sun Yi Sabon Gargadi

“A yanzu haka mun ji dadin kasancewa akwai dokar da za ta tabbatar da bunkasa kamfanin NNPC, sannan a shirye muke mu janyo masu zuba jari a kasar nan.

“Za mu ci gaba da goyon bayan dokar domin tabbatar da cewa fannin man da iskar gas ya amfanar da kowa,” in ji shi.

Tags: KwankwasoNNPPtakara
Previous Post

2023: Dallinmu Na Wallafa Kuri’un Zaben Shugaban Kasa Miliyan 187 –INEC

Next Post

Sulhu Da Atiku: Sabbin Sharruddan Da Fusatattun Gwamnonin PDP Suka Gindaya

Related

Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki
Tambarin Dimokuradiyya

Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki

4 days ago
Zaben 2023: Majalisar Dinkin Duniya Da ECOWAS Sun Yi Sabon Gargadi
Tambarin Dimokuradiyya

Zaben 2023: Majalisar Dinkin Duniya Da ECOWAS Sun Yi Sabon Gargadi

2 weeks ago
Tarihin Zaben 1993 Zai Maimaitu, Jama’ar Kano Za Su Yi Watsi Da Kwankwaso Su Dauki Tinubu – Ganduje
Tambarin Dimokuradiyya

Wasu Jiga-jigan APC Da Ba A Jin Duriyarsu A Yakin Neman Zaben Tinubu

3 weeks ago
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Tambarin Dimokuradiyya

Yadda Zan Samar Da Sabuwar Nijeriya – Kwankwaso

4 weeks ago
Sauyin Tsarinmu Ya Bamu Nasarar Gudanar Da Zaben Osun – INEC
Tambarin Dimokuradiyya

Manyan Batutuwa Da Suka Turnuke Fagen Siyasa A 2022

1 month ago
Babu Wata Kafa Na Yin Magudin Zabe A 2023 – INEC
Tambarin Dimokuradiyya

Babu Wata Kafa Na Yin Magudin Zabe A 2023 – INEC

1 month ago
Next Post
Sulhu Da Atiku: Sabbin Sharruddan Da Fusatattun Gwamnonin PDP Suka Gindaya

Sulhu Da Atiku: Sabbin Sharruddan Da Fusatattun Gwamnonin PDP Suka Gindaya

LABARAI MASU NASABA

An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 

An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 

February 7, 2023
Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

February 7, 2023
Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

February 7, 2023
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.