• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Bude Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka Karo Na 3

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Za A Bude Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka Karo Na 3
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga ranar 29 ga watan Yuni zuwa ranar 2 ga watan Yuli mai zuwa, za a gudanar da bikin baje kolin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afirka karo na 3 a birnin Changsha dake lardin Hunan na kasar Sin.

Ya zuwa yanzu, akwai kasashen Afirka guda 53, da kungiyoyin kasa da kasa guda 8, da larduna da yankuna da biranen kasar Sin guda 30, da kuma kamfanoni mallakar gwamnatin Sin, kungiyoyin kasuwanci, da hukumomin sha’anin kudi sama da 1500, sun yi rajistar halartar wannan muhimmin biki.

  • Sin Da Afirka Na Hadin Gwiwa Don Neman Ci Gaba Mai Dorewa

Kasashen Afirka guda 8 da za su hada da kasashen Benin, da Congo (Kinshasa), da Madagascar, da Malawi, da Morocco, da Mozambique, da Najeriya, da Zimbiya, za su zama manyan bakin gudanarwar bikin, kuma, lardin Shandong da lardin Hubei na kasar Sin za su jagoranci bikin.

Bisa labarin da aka fidda, akwai kamfanoni sama da 1350 za su halarci bikin na wannan karo, adadin da ya karu da kashi 55 bisa dari idan aka kwatanta da na biki na gaba. Kana, bisa hasashen da aka yi, yawan ’yan kasuwa da masu kallo zai kai dubu 8, kana, mutane sama da dubu 100 za su ziyarci bikin.

Ban da haka kuma, za a gudanar da bikin nune-nunen sakamakon da aka samu bisa hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin aiwatar da shawarar “Ziri daya da hanya daya”, da kuma fannin yadda ’yan matan Sin da Afirka suke yin kirkire-kirkire.

Labarai Masu Nasaba

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

Bugu da kari, kasashen Afirka guda 8 da za su kasance manyan baki na bikin, za su kafa dandalin nune-nune na kansu, domin nuna kayayyaki da al’adunsu na musamman. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Real Madrid Ta Dauki Bellingham Akan Yuro Miliyan 103

Next Post

An Rufe Makarantar Kimiyya A Taraba Sakamakon Taɓarɓarwar Gine-gine

Related

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

2 hours ago
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

3 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

4 hours ago
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

5 hours ago
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?
Daga Birnin Sin

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

6 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

7 hours ago
Next Post
An Rufe Makarantar Kimiyya A Taraba Sakamakon Taɓarɓarwar Gine-gine

An Rufe Makarantar Kimiyya A Taraba Sakamakon Taɓarɓarwar Gine-gine

LABARAI MASU NASABA

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

September 20, 2025
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

September 20, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

September 20, 2025
Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

September 20, 2025
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

September 20, 2025
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

September 20, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.