• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Dawo Da Martabar Gidajen Sinima A Arewa  – Ali Nuhu

by Rabilu Sanusi Bena and Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
1 year ago
in Nishadi
0
Za Mu Dawo Da Martabar Gidajen Sinima A Arewa  – Ali Nuhu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarin da shugaban hukumar fina-finai ta Nijeriya, Ali Nuhu yake yi wajen ganin masana’antar Fim ta ci gaba da tsayuwa da kafafunta, ya yi wani zama da masu ruwa da tsaki a kan masana’antar Kannywood da gidajen sinima a arewacin Nijeriya domin zakulo hanyoyin da ya dace abi wajen dawo da martabar gidajen sinima a arewacin Nijeriya.

Ali Nuhu ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa “Yin hulda tare da masu ruwa da tsaki na Kannywood, masu gidajen sinima, da hukumomin gudanarwa a yau ya kasance abin farin ciki da haske.

  • Hasashen Ambaliyar Ruwa A Kano: Wane Shiri Gwamnati Da Jama’ar Gari Suka Yi?
  • Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla

Mun magance matsalolin da ke addabar gidajen sinima a Arewa, inda muka binciko hanyoyin shawo kan kalubalen da share fagen ci gaba.

Kamar yadda ba a kwana daya aka gina kasar Rome ba haka zalika da sannu hakar mu za ta cimma ruwa a wannan aiki da muko dauko, amma kokarin hadin gwiwarmu ba shakka zai haifar da ingantaccen filin wasan kwaikwayo.

Bayyanar sabbin gidajen sinima irin su Silberbird da Ded Cinema a Kano, Kaduna, da Katsina, tare da wadanda ake da su irin su Platinum a Kano, Cinema Fasnet a Yola, da Canal a Maraba, na nuna kyakkyawar makoma.

Labarai Masu Nasaba

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

Wadannan abubuwan da suka faru suna bayyana yiwuwar yankin na zama cibiyar masu sha’awar fina-finai a Nijeriya ta inda za su samar da duk wani abu domin ci gaba wannan harka kama daga jarumai, wajen aiki da sauransu.

Tattaunawar tamu ta jaddada kudirinta na tallafawa da ciyar da harkar fim gaba a Arewacin Nijeriya, ta hanyar yin aiki hannu da hannu domin mafarkinmu da kuma mafarkin sinima ya zama gaskiya, duwa yanzu komai ya kankama kuma akwai alamun nasara a gaba muddin muka cigaba da hada hannu domin gudanar da wannan aiki”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ali NuhuFilmKannywood
ShareTweetSendShare
Previous Post

MDD Ta Nemi A Gaggauta Cimma Muradun Ci Gaba Mai Dorewa Don Cimma Burin 2030  

Next Post

Wakilin Sin A MDD Ya Bukaci Sassan Kasa Da Kasa Da Su Bunkasa Hadin Gwiwa Tare Da Kungiyar SCO

Related

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana
Nishadi

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

20 hours ago
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa
Nishadi

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

1 week ago
Ali Nuhu
Nishadi

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

2 weeks ago
Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan
Nishadi

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

3 weeks ago
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

3 weeks ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

4 weeks ago
Next Post
Wakilin Sin A MDD Ya Bukaci Sassan Kasa Da Kasa Da Su Bunkasa Hadin Gwiwa Tare Da Kungiyar SCO

Wakilin Sin A MDD Ya Bukaci Sassan Kasa Da Kasa Da Su Bunkasa Hadin Gwiwa Tare Da Kungiyar SCO

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.