ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro – Sarkin Fulanin Mubi

by Bello Hamza
3 weeks ago
Mubi

A ranar Lahadi 30 ga watan Nuwamban 2025 ne mai Martaba Sarkin Mubi ta Jihar Adamawa, Dr. Alhaji Abubakar Isa Ahmadu ya tabbatar wa da Sanata Dr Abdulrahaman Buba Kwacham sarautar Sarkin Fulanin Mubi. Tabbatar da sarautar ya samu sa albarkan Gwamnan Jihar Adamawa Hon. Dr Ahmadu Umaru Fintiri.

Taron tabbatar da sarautar ya gudana ne a unguwar Zone 7 da ke Abuja babbar birnin tarayya Abuja. Inda wasu manyan fadawar masarautar Mubi suka gabatar wa da Sanata Buba Kwacham wasikar nadin.

  • Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa
  • Real Madrid Ta Shiga Halin Damuwa Bayan Wasanni Uku Ba Tare Da Nasara Ba

A cikin jawabinsa bayan miqa masa wasiqar, Sanata Abdulraham Buba Kwacham ya gode wa Sarkin Mubi Dr. Alhaji Abubakar Isa Ahmadu da kuma gwamnan Jihar Adamawa Hon. Dr Ahmadu Umaru Fintiri a kan yadda suka amince da bashi wannan mukamin, ya kuma yi alkawarin gudanar da ayyukan da ke tattare da dukaka darajar masarautar ba tare da nuna bambancin qaliba ko addini ba.

ADVERTISEMENT

 

Ya kuma bayyana cewa, zai yi aiki tukuru domin ganin an samu zaman lafiya a duk inda ake samun matsaloli da Fulani, ya ce, Fulani mutane ne masu son zaman lafiya da kaunar al’umma, a kan haka ya nemi gwamnati ta yi kokarin samar wa al’ummar Fulani ababen more rayuwa a duk inda suke, “Kamar makarantu, asibitoci da magungunan dabbobisu”.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

 

A kan matsalar tsaron da ake fuskanta a sassan qasar nan, ya ce, al’amari ne da yake bukatar hada hannu ba tare da nuna bambancin kabila ko addini ba, “Lamarin tsaro abu ne da ya shafi kowa da kowa, ya kuma yi alkawarin tabbatar ana yi wa Fulani adalci musamman na ganin an dawo da hanyoyin da shanu ke zirga-zirga (LABI) a shekarun baya, hakan zai rage tashin hankali a tsakanin makiyaya da manoma a qasar nan” in ji shi. Ya kuma yi alkawarin hada hannu da gwamnati don kawo karshen matsalar tsaro a Kawar nan. A jawabinsa na maraba da baki, Hon Ahmad Sajo Geela ya mika godiya ga Masarautar Mubi da gwamnan Jihar Adamawa a kan sarautar da ta ba Sanata Abdulraham Kwacham, ya bayyana cewa, yana da yakinin cewa, Sabon Sarkin Fulanin Mubi zai yi abin da ya kamata musamman ganin cewa, mutum ne mai son mutane kuma kofarsa a buxe take ba tare da nuna banbanci ba. Ya yi addu’ar Allah ya ba shi ikon sauke nauyin da aka dora masa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 25 A Wani Sabon Hari Kan Iyakar Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 25 A Wani Sabon Hari Kan Iyakar Kano

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.