• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Kalubalanci Duk Wani Yunkuri Na Mayar Da Nijeriya Tsarin Jam’iyya Daya – PDP

by Yusuf Shuaibu
8 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
‘Yan Nijeriya Na Dandana Kudarsu A Mulkin Tinubu — PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

Shugabannin jam’iyyar PDP na kasa sun bayyana damuwarsa kan yiwuwar mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya tilo, inda suka bayyana cewa za su kalubalanci duk wani yunurin jam’iyyar APC mai mulki kan mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya gabanin zaben 2027.

Jam’iyyar PDP ta bayyana hakan ne a lokacin da take jawabi ga shugabannin jam’iyyar na Jihar Akwa Ibom da magoya bayanta da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar yayin ziyarar godiya ga Gwamna Umo Eno ya kai ofishin jam’iyyar.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan Yaɗa Labarai
  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4

Shugabar mata ta jam’iyyar PDP ta kasa, Hajiya Amina Darosimi, wacce ta yi magana a madadin kwamitin gudanarwa na kasa, ta lura da irin ci gaban da gwamnatin Gwamna Eno ta samu, inda ta tabbatar da cewa jam’iyyar ta amince da wannan nasarar.

Da take yaba nasarorin da gwamna ya samu a cikin watanni 19 da suka gabata, Darosimi, ta lura da irin kokarin da aka yi wajen gina jihar a karkashinsa. Tana mai bayyana cewa jam’iyyar na alfahari da irin nasarorin da gwamnan ya samu.

Shugabar matar ta ba da tabbacin cewa, “PDP ta ci gaba da jajircewa wajen yin tir da duk wani yunkuri na mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya, domin PDP na bayar da ingantacciyar adawa a cikin al’ummar kasar nan,” kuma ta yi alkawarin goyon bayan jam’iyyar don ganin Gwamna Eno ya samu nasarar lashe wa’adi na biyu. “

Da yake mayar da martani, gwamnan ya nuna jin dadinsa ga jam’iyyar wajen shi ne goyon baya a bangarori daban-daban domin samun nasarar gwamnatinsa tun ranar 29 ga watan Mayun 2023.

Ya bayyana cewa ziyarar tasa ta yi daidai da al’adar shugabannin jam’iyyar PDP, inda ya ce jam’iyyar ita ce ta mallaki gwamnatinsa.

Gwamna Eno ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da habaka muradun al’amma domin biyan bukatun jam’iyyar da kuma dorewar farin mutanen Jihar Akwa Ibom.

Gwamna Eno ya ci gaba da bai wa jam’iyyar PDP aminci da suka samu damar yin aiki a gwamnati a bangarori daban-daban da su yi kokarin tabbatar da kyakkyawar alaka da jama’arsu ta yadda za su bunkasa kimarsu ta siyasa a tsakaninsu, wanda hakan zai sa jam’iyyar ta amfana a wajen dorewar shahararta.

Shugaban jam’iyyar PDP a jihar, Elder Aniekan Akpan ya gode wa gwamnan kan ziyarar sabuwar shekara da kuma goyon bayan da yake bai wa jam’iyyar.

Ya kuma mika kudirin jam’iyyar PDP na amincewa da Fasto Eno a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar a zaben 2027 a Jihar Akwa Ibom.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Kammala Aikin Titin Abuja-Kaduna-Kano Cikin Watanni 14 – Gwamnati

Next Post

Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

Related

Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC
Tambarin Dimokuradiyya

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

1 week ago
‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

1 week ago
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Idan Kana Son Tarwatsa PDP, To Ka Dawo Da Peter Obi – Wike

1 week ago
ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro
Tambarin Dimokuradiyya

ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro

2 weeks ago
katin zabe
Tambarin Dimokuradiyya

INEC Ta Bayyana Damuwarta Kan Katunan Zabe 360,000 Da Ba A Karba Ba A Kano

2 weeks ago
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi
Tambarin Dimokuradiyya

Shugabannin PDP Sun Shiga Dimuwa Yayin Da APC Ke Zawarcin Wasu Gwamnoninsu

2 weeks ago
Next Post
Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.