• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Tabbatar Da Tsaro A Lokacin Azumi – Sufeton ‘Yansanda

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Za Mu Tabbatar Da Tsaro A Lokacin Azumi – Sufeton ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Sufeton ‘Yansanda na Kasa, Kayode Egbetokun, ya jaddada aniyar rundunar na samar da ingantaccen tsaro a fadin Nijeriya, bayan fara azumin watan Ramadan.

Sanarwar da kakakin rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ya fitar a ranar Litinin a Abuja, ta ce Egbetokun ya bayar da tabbacin ne, a yayin da yake mika sakon gaisuwa ga al’ummar Musulmi a yayin da suka tashi da azumin watan Ramadan.

  • An Rufe Taro Na Biyu Na Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin Karo Na 14
  • Ramadan: Hukumar Tace Fina-finai Ta Bayar Da Umarnin Rufe Duk Wani Gidan Gala Da Ke Kano

An ruwaito sanarwar na cewa, “A wannan wata mai tsarki, rundunar ‘yansandan Nijeriya ta kudiri aniyar tabbatar da zaman lafiya, tsaro da walwalar al’ummar kasa.

“Rundunar ‘yansanda a matsayinta na hukuma, ta fahimci muhimmancin mutunta addinai da al’adu da kuma bukatar dabbaka akidun hakuri da fahimtar juna da hadin kai a wannan al’umma mai mabambantan jama’a”.

Babban sufeton ya bukaci al’ummar Musulmi da su rungumi halayen tausayi da yawan kyautatawa da yafewa juna da watan Ramadan ya siffantu da su.

Labarai Masu Nasaba

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

Ya kuma bukaci a samu hadin kai da tallafawa juna, da dabbaka samun zaman lafiya da kaunar juna da abota da hadin kai a watan Ramadan da ma bayansa.

A yayin da yake kira ga al’umma da su rungumi tsarin tsaro a unguwanni, ya bukaci ‘yan Nijeriya da su taimakawa kokarin rundunar wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro a watan Ramadan.

Kazalika, ya bukaci al’ummar Musulmi su ci gajiyar albarkar da ke tattare da watan Ramadan sannan su yi kokari wajen kyautata rayuwar wasu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaRamadanRundunaTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Yunwa Da Kunci Suka Karu Bayan Fara Azumin Ramadan A Gaza

Next Post

Tinubu Ya Umarci Jihohi Su Bai Wa Ma’aikata Kyautar Kudin Rage Radadi

Related

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

2 minutes ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

4 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

6 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

8 hours ago
Next Post
Tinubu Ya Umarci Jihohi Su Bai Wa Ma’aikata Kyautar Kudin Rage Radadi

Tinubu Ya Umarci Jihohi Su Bai Wa Ma’aikata Kyautar Kudin Rage Radadi

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.