• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa ta Aso Rock...

by Muhammad
3 years ago
in Siyasa
0
Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Talatar nan, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan zabo wanda zai wa Tinubu Mataimaki.

Shugaban kungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (PGF), Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi ne ya jagoranci takwarorin nasa a taron wanda aka gudanar a daidai lokacin da jam’iyyar ke gudanar da babban taron tuntubar juna kan zaben fitarwa da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mataimaki.

  • ‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu
  • Rikicin Katin Zabe A Legas: Mutanen Tinubu Sun Hana ‘Yan Kabilar Igbo Karbar Kati Saboda Tsoron Atiku – PDP

Taron ya samu halartar shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, gwamnoni Babagana Zulum, Borno, Nasir El-Rufai, Kaduna, Mohammed Badaru Abubakar, Jigawa , Abdullahi Sule, Nasarawa, Simon Lalong, Plateau, Yahaya Bello, Kogi, da Hope Uzodinma na jihar Imo.

Rahotanni na cewa tsohon gwamnan jihar Legas Tinubu ya mika sunan Shettima, wanda ya taka rawar gani a yakin neman zabensa a matsayin abokin takararsa.

Sai dai an ce wasu daga cikin jiga-jigan tsohuwar jam’iyyar CPC na shirin tunkarar shugaba Buhari domin ya ba Abubakar Malami, babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a ko kuma ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika shawara kan wannan mukami. na mataimakin shugaban kasa.

Labarai Masu Nasaba

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Rahoton ya bayyana cewa, tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babagana Kingibe, wanda ya kasance abokin takarar marigayi MKO Abiola a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga Yuni, 1993, ya mika sunayen uku ga Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku. don mika su gaba ko za a zabawa Tinubu guda cikinsu.

Jerin sunayen na dauke da sunan gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum; Mataimakiyar Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J. Mohammed da jami’ar tuntuba a majalisar dokokin kasar a lokacin mulkin Olusegun Obasanjo na farko, da Kashim Ibrahim-Imam, domin tantancewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023APCBuhariTinubuZabar mataimaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu

Next Post

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

Related

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

8 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

15 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

19 hours ago
Ba A Taɓa Nuno Bidiyon Shugaban Jam’iyyarmu Ta ADC Yana Cusa Dala A Aljihu Ba —Dalung
Labarai

Ba A Taɓa Nuno Bidiyon Shugaban Jam’iyyarmu Ta ADC Yana Cusa Dala A Aljihu Ba —Dalung

2 days ago
‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi

2 days ago
Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC
Siyasa

Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

2 days ago
Next Post
An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku - NBS

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

July 5, 2025
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

July 5, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa

July 5, 2025
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

July 5, 2025
Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

July 5, 2025
Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.