• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa ta Aso Rock...

by Muhammad
3 years ago
in Siyasa
0
Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Talatar nan, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan zabo wanda zai wa Tinubu Mataimaki.

Shugaban kungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (PGF), Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi ne ya jagoranci takwarorin nasa a taron wanda aka gudanar a daidai lokacin da jam’iyyar ke gudanar da babban taron tuntubar juna kan zaben fitarwa da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mataimaki.

  • ‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu
  • Rikicin Katin Zabe A Legas: Mutanen Tinubu Sun Hana ‘Yan Kabilar Igbo Karbar Kati Saboda Tsoron Atiku – PDP

Taron ya samu halartar shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, gwamnoni Babagana Zulum, Borno, Nasir El-Rufai, Kaduna, Mohammed Badaru Abubakar, Jigawa , Abdullahi Sule, Nasarawa, Simon Lalong, Plateau, Yahaya Bello, Kogi, da Hope Uzodinma na jihar Imo.

Rahotanni na cewa tsohon gwamnan jihar Legas Tinubu ya mika sunan Shettima, wanda ya taka rawar gani a yakin neman zabensa a matsayin abokin takararsa.

Sai dai an ce wasu daga cikin jiga-jigan tsohuwar jam’iyyar CPC na shirin tunkarar shugaba Buhari domin ya ba Abubakar Malami, babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a ko kuma ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika shawara kan wannan mukami. na mataimakin shugaban kasa.

Labarai Masu Nasaba

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

Rahoton ya bayyana cewa, tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babagana Kingibe, wanda ya kasance abokin takarar marigayi MKO Abiola a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga Yuni, 1993, ya mika sunayen uku ga Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku. don mika su gaba ko za a zabawa Tinubu guda cikinsu.

Jerin sunayen na dauke da sunan gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum; Mataimakiyar Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J. Mohammed da jami’ar tuntuba a majalisar dokokin kasar a lokacin mulkin Olusegun Obasanjo na farko, da Kashim Ibrahim-Imam, domin tantancewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023APCBuhariTinubuZabar mataimaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu

Next Post

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

Related

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

23 hours ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 days ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

6 days ago
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir
Ilimi

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

6 days ago
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya

1 week ago
A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC
Siyasa

A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC

1 week ago
Next Post
An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku - NBS

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

May 24, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

May 24, 2025
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

May 24, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

May 24, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

May 24, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Aikin Neman Man Fetur Arewacin Nijeriya — Ojulari

Za Mu Ci Gaba Da Aikin Neman Man Fetur Arewacin Nijeriya — Ojulari

May 24, 2025
Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

May 23, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

May 23, 2025
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

May 23, 2025
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.