• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa ta Aso Rock...

by Muhammad
2 months ago
in Siyasa
0
Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Talatar nan, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan zabo wanda zai wa Tinubu Mataimaki.

Shugaban kungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (PGF), Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi ne ya jagoranci takwarorin nasa a taron wanda aka gudanar a daidai lokacin da jam’iyyar ke gudanar da babban taron tuntubar juna kan zaben fitarwa da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mataimaki.

  • ‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu
  • Rikicin Katin Zabe A Legas: Mutanen Tinubu Sun Hana ‘Yan Kabilar Igbo Karbar Kati Saboda Tsoron Atiku – PDP

Taron ya samu halartar shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, gwamnoni Babagana Zulum, Borno, Nasir El-Rufai, Kaduna, Mohammed Badaru Abubakar, Jigawa , Abdullahi Sule, Nasarawa, Simon Lalong, Plateau, Yahaya Bello, Kogi, da Hope Uzodinma na jihar Imo.

Rahotanni na cewa tsohon gwamnan jihar Legas Tinubu ya mika sunan Shettima, wanda ya taka rawar gani a yakin neman zabensa a matsayin abokin takararsa.

Sai dai an ce wasu daga cikin jiga-jigan tsohuwar jam’iyyar CPC na shirin tunkarar shugaba Buhari domin ya ba Abubakar Malami, babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a ko kuma ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika shawara kan wannan mukami. na mataimakin shugaban kasa.

Labarai Masu Nasaba

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

Rahoton ya bayyana cewa, tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babagana Kingibe, wanda ya kasance abokin takarar marigayi MKO Abiola a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga Yuni, 1993, ya mika sunayen uku ga Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku. don mika su gaba ko za a zabawa Tinubu guda cikinsu.

Jerin sunayen na dauke da sunan gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum; Mataimakiyar Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J. Mohammed da jami’ar tuntuba a majalisar dokokin kasar a lokacin mulkin Olusegun Obasanjo na farko, da Kashim Ibrahim-Imam, domin tantancewa.

Tags: 2023APCBuhariTinubuZabar mataimaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu

Next Post

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

Related

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”
Siyasa

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

5 hours ago
2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC
Siyasa

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

12 hours ago
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju
Siyasa

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

1 day ago
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya
Siyasa

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

1 day ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri
Siyasa

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri

2 days ago
Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal
Siyasa

Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal

2 days ago
Next Post
An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku - NBS

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

August 8, 2022
Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.