ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabar Mataimaki: Buhari Ya Gana Da Gwamnonin APC Kan Fitar Da Mataimakin Tinubu

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa ta Aso Rock...

by Muhammad
4 years ago
Zabar

A ranar Talatar nan, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan zabo wanda zai wa Tinubu Mataimaki.

Shugaban kungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (PGF), Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi ne ya jagoranci takwarorin nasa a taron wanda aka gudanar a daidai lokacin da jam’iyyar ke gudanar da babban taron tuntubar juna kan zaben fitarwa da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mataimaki.

  • ‘Yan Tsohuwar CPC Na Fatan A Mika Sunan Malami Ya Zama Mataimakin Tinubu
  • Rikicin Katin Zabe A Legas: Mutanen Tinubu Sun Hana ‘Yan Kabilar Igbo Karbar Kati Saboda Tsoron Atiku – PDP

Taron ya samu halartar shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, gwamnoni Babagana Zulum, Borno, Nasir El-Rufai, Kaduna, Mohammed Badaru Abubakar, Jigawa , Abdullahi Sule, Nasarawa, Simon Lalong, Plateau, Yahaya Bello, Kogi, da Hope Uzodinma na jihar Imo.

ADVERTISEMENT

Rahotanni na cewa tsohon gwamnan jihar Legas Tinubu ya mika sunan Shettima, wanda ya taka rawar gani a yakin neman zabensa a matsayin abokin takararsa.

Sai dai an ce wasu daga cikin jiga-jigan tsohuwar jam’iyyar CPC na shirin tunkarar shugaba Buhari domin ya ba Abubakar Malami, babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a ko kuma ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika shawara kan wannan mukami. na mataimakin shugaban kasa.

LABARAI MASU NASABA

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Rahoton ya bayyana cewa, tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babagana Kingibe, wanda ya kasance abokin takarar marigayi MKO Abiola a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga Yuni, 1993, ya mika sunayen uku ga Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku. don mika su gaba ko za a zabawa Tinubu guda cikinsu.

Jerin sunayen na dauke da sunan gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum; Mataimakiyar Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J. Mohammed da jami’ar tuntuba a majalisar dokokin kasar a lokacin mulkin Olusegun Obasanjo na farko, da Kashim Ibrahim-Imam, domin tantancewa.

Zabar
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Next Post
An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku - NBS

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.