• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabe Gwamna: PDP Ta Nemi Hadakar Wasu Jam’iyyu Domin Kayar Da APC A Kaduna

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Zabe Gwamna: PDP Ta Nemi Hadakar Wasu Jam’iyyu Domin Kayar Da APC A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai lokacin da ake shirin gudanar da zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha a ranar 11 ga watan Maris 2023, jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna na neman hadin gwiwa da sauran jam’iyyun siyasar jihar domin kayar da jam’iyyar APC mai mulki.

Idan za a tuna jam’iyyar PDP ta lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata, da kujeru uku na Sanata da kujerun majalisar wakilai da dama a Jihar Kaduna.

  • Kamfanin Ericsson: Kamfanonin Sadarwa Na Kasar Sin Sun Gaggauta Rungumar Fasahar 5G
  • Wani Bikin Kaddamarwa Mai Muhimmanci

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar, Hon. Felix Hassan Hyet, ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a sakatariyar jam’iyyar da ke Kaduna.

Yayin da yake yabawa al’ummar jihar bisa gagarumin goyon bayan da suka nuna a lokacin zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya na kananan hukumomi 23, Hon. Hyet ya nemi karin goyon baya a lokacin zaben gwamna da ke tafe.

A cewarsa, kayen da jam’iyyar APC mai mulki ta sha a jihar alama ce ta kin amincewa da gwamnatin APC a Jihar Kaduna gaba daya da mutanen jihar suka yi.

Labarai Masu Nasaba

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

“Ina mika godiya ta ga mutanen Jihar Kaduna da suka fito rumfunan zabe domin zaben jam’iyyar PDP, ina mai alfahari da cewa an nuna tasirin da yakinin al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar sakamakon zaben.

“A karon farko a tarihi, PDP ta lashe kujerun sanatoci uku, da kuma mazabu 10 daga cikin 16 na tarayya na jihar, fiye da zaben 2019.”

Hyet ya kuma bayyana cewa jam’iyyar PDP a jihar ba ta bar wani abu ba don tabbatar da cewa PDP ta yi nasara a zabe mai zuwa yayin da ya jaddada cewa za su hada kai da sauran jam’iyyu don cikar burinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCKadunaPDPZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanin Ericsson: Kamfanonin Sadarwa Na Kasar Sin Sun Gaggauta Rungumar Fasahar 5G

Next Post

Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

Related

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

1 hour ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

2 hours ago
PDP
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

5 hours ago
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 
Rahotonni

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

5 hours ago
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma
Labarai

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

5 hours ago
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

6 hours ago
Next Post
Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
PDP

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
PDP

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.