ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabe Gwamna: PDP Ta Nemi Hadakar Wasu Jam’iyyu Domin Kayar Da APC A Kaduna

by Sadiq
4 years ago
PDP

A daidai lokacin da ake shirin gudanar da zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha a ranar 11 ga watan Maris 2023, jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna na neman hadin gwiwa da sauran jam’iyyun siyasar jihar domin kayar da jam’iyyar APC mai mulki.

Idan za a tuna jam’iyyar PDP ta lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata, da kujeru uku na Sanata da kujerun majalisar wakilai da dama a Jihar Kaduna.

  • Kamfanin Ericsson: Kamfanonin Sadarwa Na Kasar Sin Sun Gaggauta Rungumar Fasahar 5G
  • Wani Bikin Kaddamarwa Mai Muhimmanci

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar, Hon. Felix Hassan Hyet, ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a sakatariyar jam’iyyar da ke Kaduna.

ADVERTISEMENT

Yayin da yake yabawa al’ummar jihar bisa gagarumin goyon bayan da suka nuna a lokacin zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya na kananan hukumomi 23, Hon. Hyet ya nemi karin goyon baya a lokacin zaben gwamna da ke tafe.

A cewarsa, kayen da jam’iyyar APC mai mulki ta sha a jihar alama ce ta kin amincewa da gwamnatin APC a Jihar Kaduna gaba daya da mutanen jihar suka yi.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

“Ina mika godiya ta ga mutanen Jihar Kaduna da suka fito rumfunan zabe domin zaben jam’iyyar PDP, ina mai alfahari da cewa an nuna tasirin da yakinin al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar sakamakon zaben.

“A karon farko a tarihi, PDP ta lashe kujerun sanatoci uku, da kuma mazabu 10 daga cikin 16 na tarayya na jihar, fiye da zaben 2019.”

Hyet ya kuma bayyana cewa jam’iyyar PDP a jihar ba ta bar wani abu ba don tabbatar da cewa PDP ta yi nasara a zabe mai zuwa yayin da ya jaddada cewa za su hada kai da sauran jam’iyyu don cikar burinsu.

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.