ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabe Gwamna: PDP Ta Nemi Hadakar Wasu Jam’iyyu Domin Kayar Da APC A Kaduna

by Sadiq
3 years ago
PDP

A daidai lokacin da ake shirin gudanar da zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha a ranar 11 ga watan Maris 2023, jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna na neman hadin gwiwa da sauran jam’iyyun siyasar jihar domin kayar da jam’iyyar APC mai mulki.

Idan za a tuna jam’iyyar PDP ta lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata, da kujeru uku na Sanata da kujerun majalisar wakilai da dama a Jihar Kaduna.

  • Kamfanin Ericsson: Kamfanonin Sadarwa Na Kasar Sin Sun Gaggauta Rungumar Fasahar 5G
  • Wani Bikin Kaddamarwa Mai Muhimmanci

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar, Hon. Felix Hassan Hyet, ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a sakatariyar jam’iyyar da ke Kaduna.

ADVERTISEMENT

Yayin da yake yabawa al’ummar jihar bisa gagarumin goyon bayan da suka nuna a lokacin zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya na kananan hukumomi 23, Hon. Hyet ya nemi karin goyon baya a lokacin zaben gwamna da ke tafe.

A cewarsa, kayen da jam’iyyar APC mai mulki ta sha a jihar alama ce ta kin amincewa da gwamnatin APC a Jihar Kaduna gaba daya da mutanen jihar suka yi.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

“Ina mika godiya ta ga mutanen Jihar Kaduna da suka fito rumfunan zabe domin zaben jam’iyyar PDP, ina mai alfahari da cewa an nuna tasirin da yakinin al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar sakamakon zaben.

“A karon farko a tarihi, PDP ta lashe kujerun sanatoci uku, da kuma mazabu 10 daga cikin 16 na tarayya na jihar, fiye da zaben 2019.”

Hyet ya kuma bayyana cewa jam’iyyar PDP a jihar ba ta bar wani abu ba don tabbatar da cewa PDP ta yi nasara a zabe mai zuwa yayin da ya jaddada cewa za su hada kai da sauran jam’iyyu don cikar burinsu.

MASU ALAKA

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina
Labarai

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
Labarai

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Next Post
Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

Shugabannin Sin Da Kodibwa Sun Aikewa Juna Sakon Taya Murna

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.