ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben 2023: Atiku Ya Lashe Mazabar Shugaban Majalisar Dattawa A Yobe

by Muhammad Maitela
3 years ago
Atiku

Jam’iyyar PDP a Jihar Yobe ta lashe mazabar shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan na jam’iyyar APC.

Wannan dai na zuwa ne bayan kammala kada kuri’a a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya a ranar Asabar.

  • Firaministan Sin Ya Bukaci A Karfafa Ci Gaba Da Kuma Daidaita Farashin Kayayyaki
  • Zaben 2023: ‘Yan Daba Sun Sace Na’urar BVAS 8 A Delta Da Katsina

Sakamakon zaben shugaban kasa, a rumfar da Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Sanata Ahmed Lawan ya jefa kuri’arsa, ya nuna jam’iyyar PDP tare da dan takararta na shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya doke abokin takarar sa a jam’iyyar APC, Bota Ahmed Tinubu, da tazara mai yawa.

ADVERTISEMENT

Rumfar zaben wadda take a makarantar Firamaren Katuzu mai lamba 001B, inda sakamakon ya nuna dan takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na APC ya samu kuri’u 107, yayin da Sanata Rabi’u Kwankwaso na NNPC ya samu kuri’u 41, sai Alhaji Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP mai kuri’u 186.

Sakamakon Majalisar Dattawa a rumfar (001B) ya nuna jam’iyyar APC ta samu yawan kuri’u 301, jam’iyyar PDP 37 sai na jam’iyyar NNPP kuri’u biyu (2) kacal.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Haka zalika, dan takarar kujerar Majalisar Wakilai, a rumfar zaben, jam’iyyar PDP ce ta lashe zaben da yawan kuri’u 219 fiye da na jam’iyyar APC mai kuri’u114.

A daya bangaren kuma, a daya rumfar zaben (001N-Z), a cikin makarantar Firamaren Katuzu, sakamakon shugaban kasa ya nuna PDP ce a kan gaba da kuri’u 84, fiye da APC mai kuri’u 52, sai NNPP mai 25. Yayind APC ta samu kuri’u 155, PDP 15 a takarar kujerar Sanatan Arewacin Yobe.

Har wala yau, a takarar Majalisar Wakilai, jam’iyyar PDP ta samu kuri’u 103, yayin da APC ta samu 58, NNPC kuma 5.

Har wala yau, a rumfa mai lamba 001A a cikin makarantar Firamaren Katuzu, dan takarar shugaban kasa, tare da jam’iyyar sa sun samu kuri’u 113, APC 94, NNPC 26, inda dan takarar LP ya samu kuri’u 1 kacal.

Haka kuma jam’iyyar APC ta samu kuri’u 207, PDP 24, NNPC 7 a wannan rumfar (001A) a takarar Sanatan Arewacin Yobe. Inda kuma PDP ta samu kuri’u 134, APC 89 a takarar Majalisar Wakilai a wannan rumfar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
Manyan Labarai

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Next Post
Tafkin Dutse Mai Aman Wuta

Tafkin Dutse Mai Aman Wuta

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.