• Leadership Hausa
Sunday, December 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Bukaci A Karfafa Ci Gaba Da Kuma Daidaita Farashin Kayayyaki

by CMG Hausa
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Firaministan Sin Ya Bukaci A Karfafa Ci Gaba Da Kuma Daidaita Farashin Kayayyaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya jaddada bukatar raya tattalin arziki, da daidaita ayyukan yi, gami da farashin kayayyaki, yana mai jaddada muhimmancin kokarin da ake na kara inganta halin da ake ciki na farfadowar tattalin arzikin kasar, da sa kaimi ga samun bunkasuwa mai inganci.

Firaminista Li ya bayyana hakan ne, a yayin ziyarar da ya kai hukumar raya kasa da yin kwaskwarima ta kasa (NDRC) da ma’aikatar kudi (MOF) a ranar Alhamis. Ya kuma jagoranci taron karawa juna sani a wannan rana.

  • Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Bayan sauraron rahoto a hukumar NDRC, Li ya yaba da muhimmiyar rawar da hukumomin raya kasa da gyare-gyare suke takawa, wajen daidaita tattalin arziki da inganta ayyukan gina manyan ayyuka da ma kayayyaki na aiki.

A yayin taron ma’aikatar kudi kuwa, Li ya ce, sassan kudi sun taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da shirin dawo da kudaden haraji, da rage haraji da kudade, da tabbatar da ingancin zaman rayuwar al’umma.

Li ya bayyana cewa, a ‘yan shekarun nan, duk da kalubale masu tsanani, kasar Sin ta samu manyan nasarori na ci gaba. (Ibrahim)

Labarai Masu Nasaba

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben 2023: ‘Yan Daba Sun Sace Na’urar BVAS 8 A Delta Da Katsina

Next Post

Shahararrun Mutane Biyar Na Duniya Masu Fama Da In’ina

Related

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

5 hours ago
Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa
Daga Birnin Sin

Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

5 hours ago
Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya
Daga Birnin Sin

Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

6 hours ago
CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi
Daga Birnin Sin

CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

7 hours ago
An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

7 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Fahimtar Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Fahimtar Kasar Sin 

9 hours ago
Next Post
Shahararrun Mutane Biyar Na Duniya Masu Fama Da In’ina

Shahararrun Mutane Biyar Na Duniya Masu Fama Da In'ina

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

December 2, 2023
Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

December 2, 2023
Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

December 2, 2023
Tinubu

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista

December 2, 2023
Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

December 2, 2023
Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

December 2, 2023
Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

December 2, 2023
Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

December 2, 2023
CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

December 2, 2023
An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.