• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Bayelsa: Ba Za Mu Kidaya Kuri’un Wuraren Da Aka Samu Tashin Hankali Ba – INEC

by Sadiq
2 years ago
Bayelsa

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce ba za ta kidaya kuri’un rumfunan zaben da aka samu tashin hankali a zaben gwamnan jihar Bayelsa da za a yi a ranar Asabar ba.

Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka a Yenagoa, a wani taron masu ruwa da tsaki.

  • An Kwace Kambun Hilda Baci A Gasar Dafa Abinci Ta Duniya
  • Ba Gudu Ba Ja Da Baya Kan Yajin Aikin Da Za Mu Shiga – NLC

Yakubu wanda Kwamishinan INEC na kasa mai sa ido a Akwa-Ibom, Bayelsa da Ribas, Misis May Agbamuche-Mbu ta wakilta, ta ce INEC za ta tura BIVAS a duk rumfunan zabe domin gudanar da zabe.

“Ina so na sanar da ku cewa BIVAS dinmu an kera su ne sabora INEC, don haka bayanan INEC da sunan jam’iyyu suna kan BIVAS, don haka duk BIVAS da kuka gani babu bayanan INEC ba ta INEC ba ce.

“Wani abu kuma, muna da dukkan jerin lambobin BIVAS da za mu yi amfani da su, za a sanya takardar sakamakon zabe a rumfunan zabe.

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

“A duk inda aka samu tashin hankali ba zai za mu lissafa kuri’un wurin ba.

“Mun horar da dukkanin ma’aikatan wucin gadi da za a tura wuraren zabe, an raba kayan zabe ga dukkanin ofisoshin kananan hukumomi takwas na jihar, ana ci gaba da wayar da kan masu kada kuri’a,” in ji shi.

Yakubu ya kara da cewa: “Mun shirya jigilar ma’aikata da kayan aiki domin tabbatar da cewa an bude rumfunan zabe a kan lokaci.

“Domin ingantacciyar kulawar wannan tsari, mun tura kwamishinonin kasa guda biyu, da kwamishinonin zabe guda takwas don tallafa wa ofishinmu da ke Bayelsa, ina mai tabbatar muku da kudurinmu na tabbatar da zabe mai inganci a ranar Asabar.”

Da yake jawabi, kwamishinan ‘yansandan jihar, Mista Tolani Alausa, ya ce ‘yansanda sun shirya tsaf domin tabbatar da zaben da za a yi a ranar Asabar cikin kwanciyar hankali.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi
Manyan Labarai

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF
Labarai

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
Next Post
Yanzu-yanzu: Kotu Ta Bayar Da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

Yanzu-yanzu: Kotu Ta Bayar Da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
Abduljabbar

Hukumar Gidan Yarin Kano Ta Tabbatar Da Dauke Abduljabbar Zuwa Abuja

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.