ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Bayelsa: Ba Za Mu Kidaya Kuri’un Wuraren Da Aka Samu Tashin Hankali Ba – INEC

by Sadiq
3 years ago
Bayelsa

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce ba za ta kidaya kuri’un rumfunan zaben da aka samu tashin hankali a zaben gwamnan jihar Bayelsa da za a yi a ranar Asabar ba.

Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka a Yenagoa, a wani taron masu ruwa da tsaki.

  • An Kwace Kambun Hilda Baci A Gasar Dafa Abinci Ta Duniya
  • Ba Gudu Ba Ja Da Baya Kan Yajin Aikin Da Za Mu Shiga – NLC

Yakubu wanda Kwamishinan INEC na kasa mai sa ido a Akwa-Ibom, Bayelsa da Ribas, Misis May Agbamuche-Mbu ta wakilta, ta ce INEC za ta tura BIVAS a duk rumfunan zabe domin gudanar da zabe.

ADVERTISEMENT

“Ina so na sanar da ku cewa BIVAS dinmu an kera su ne sabora INEC, don haka bayanan INEC da sunan jam’iyyu suna kan BIVAS, don haka duk BIVAS da kuka gani babu bayanan INEC ba ta INEC ba ce.

“Wani abu kuma, muna da dukkan jerin lambobin BIVAS da za mu yi amfani da su, za a sanya takardar sakamakon zabe a rumfunan zabe.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

“A duk inda aka samu tashin hankali ba zai za mu lissafa kuri’un wurin ba.

“Mun horar da dukkanin ma’aikatan wucin gadi da za a tura wuraren zabe, an raba kayan zabe ga dukkanin ofisoshin kananan hukumomi takwas na jihar, ana ci gaba da wayar da kan masu kada kuri’a,” in ji shi.

Yakubu ya kara da cewa: “Mun shirya jigilar ma’aikata da kayan aiki domin tabbatar da cewa an bude rumfunan zabe a kan lokaci.

“Domin ingantacciyar kulawar wannan tsari, mun tura kwamishinonin kasa guda biyu, da kwamishinonin zabe guda takwas don tallafa wa ofishinmu da ke Bayelsa, ina mai tabbatar muku da kudurinmu na tabbatar da zabe mai inganci a ranar Asabar.”

Da yake jawabi, kwamishinan ‘yansandan jihar, Mista Tolani Alausa, ya ce ‘yansanda sun shirya tsaf domin tabbatar da zaben da za a yi a ranar Asabar cikin kwanciyar hankali.

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa
Manyan Labarai

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

June 26, 2026
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai
Rahotonni

Yadda Rikice-rikice Ke Ƙara Ta’azzara Talauci A Arewacin Nijeriya —Rahoto

June 26, 2026
Next Post
Yanzu-yanzu: Kotu Ta Bayar Da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

Yanzu-yanzu: Kotu Ta Bayar Da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

LABARAI MASU NASABA

sikila

Buƙatar Mayar Da Hankali Wajen Kawo Ƙarshen Ciwon Sikila A Nijeriya

June 26, 2026
Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

June 26, 2026
makarfi

Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi

June 26, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

An Samu Ruɗani Kan Rashin Bayyana Jerin Ƴan Takarar Jam’iyyun Siyasa Na Zaɓen 2027

June 26, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

June 26, 2026
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda Rikice-rikice Ke Ƙara Ta’azzara Talauci A Arewacin Nijeriya —Rahoto

June 26, 2026
Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila

Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila

June 26, 2026
Sowore Ya Sha Alwashin Ci Gaba Da Gwagwarmaya Duk Da Tsare Shi A Gidan Yarin Kuje

Jagoran Matasan AAC Kwamret Yahaya Soje Ya Nemi A Saki Sowore

June 26, 2026
Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.