• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Fidda Gwanin PDP: Wike Ya Gurfanar Da Atiku, Tambuwal Da INEC A Gaban Kotu

Yana fatan a bata masa kuri'un dan takarar PDP don cikar burinsa.

by Muhammad
3 years ago
Zaben

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya maka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, kan tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a 2023.

A cikin karar, Gwamna Wike, da wani jigo a PDP da kuma wani, Michael Ekamon, an lissafo su a matsayin masu shigar da kara bi da bi.

  • Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike
  • Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?

Sauran wadanda ake tuhumar sun hada da Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto da kuma hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

A cewar bayanan kotun, an yi amfani da dukkan matakai akan dukkan bangarorin da ke cikin lamarin.

Wike ya roki kotun da ta duba yuyuwar tsige Tambuwal ya daga mukaminsa saboda rashin sauka daga kujerarsa lokacin zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar PDP ko kuma ya rasa kuri’unsa.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Wike da Ekamon sun yi zargin cewa idan har za a tantance batutuwan da suka dace, kotu ta ba da sassauci har guda tara da suka hada da bayyana cewa za a soke zaben Tambuwal na kuri’un Atiku.

Masu shigar da karar sun kuma nemi a bayyana cewa PDP ta yi sakaci da rashin tausayi ta hanyar baiwa Atiku kuri’un gwamnan jihar Sokoto a zaben fidda gwani da aka gudanar a babban taron jam’iyyar PDP na kasa a watan Mayu, 2022.

Sun roki kotun da ta soke zaben da kuma umarnin da ya hana wanda ake kara na 3 (Tambuwal) janyewa a zaben fidda gwani bayan an fara kada kuri’a.

Masu neman takarar sun kuma roki kotun da ta bayyana cewa PDP da Atiku sun yi amfani da damar da ba ta dace ba wajen janyewar Tambuwal a lokacin da suka baiwa gwamnan Sokoto damar neman kuri’un wakilai masu zabe da su zabi tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku a wannan zaben.

Wike da Ekamon sun roki kotun da ta umurci INEC da ta ki amincewa ko ta cire Atiku daga cikin ‘yan takararta a zaben shugaban kasa na 2023.

Suna kuma neman kotun da ta bayar da umurnin jam’iyyar PDP da ta sake kidaya kuri’un zaben fidda gwani da aka gudanar a ranakun Asabar 28 ga watan Mayu da kuma Lahadi 29 ga watan Mayun 2022.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar
Siyasa

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Next Post
Labarin Asadulmuluuk (36)

Labarin Asadulmuluuk (36)

LABARAI MASU NASABA

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Mayar Da Martani Kan Barazanar Amurka Ga Nijeriya: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yaba Wa Kwankwaso 

November 3, 2025
Likitoci

NARD Ta Yi Fatali Da Iƙirarin Gwamnatin Tarayya Na Ba Ta ₦43bn, Kuma Yajin Aiki Na Nan

November 3, 2025
Kano

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

November 3, 2025
Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.