Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Zaben Jihar Filato; Jeremiah Useni Ya Nufi Kotu

by
3 years ago
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
Zaben Jihar Filato; Jeremiah  Useni Ya Nufi Kotu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

ADVERTISEMENT

Dantakarar gwaman na jam’iyyar PDP a jihar Fulato a zaben da aka kammala, Sanata Jeremiah T. Useni, ya bayyana dalilin shin a kin amincewa da sakamakon zaben gwamana, wanda Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana cewar suna da wasu shedun da zai gabatar akan magudin da aka tafka.
Hukumar zabe amakon daya wuce ne ta bayyana gwamna Simon Bako Lalong na jam’iyyar (APC), a matsayin wanda ya lashe zaben, bayan data bayyana yadda shi wancan zaben wanda bai kammala ba, wanda kuma hakan ce ta sa aka sake yin shi zaben raba gardama.
Amma kuma Useni ya bayyana cewar a wani taron manema labarai cewar jam’iyyar shi ta PDP da kuma shi kan shi, cewar sun yi nazarin sakamakon zaben kuma daga karshe suka ga shi abin bai gamsar dasu ba.
“Tawaga ta da kuma ni sun duba shi sakamakon wanda aka bayyana, wanda Hukumar zabe ta bayyana, da kuma wasu takardun bayanan da aka ba ma’aikatan mu, bayan nan kuma muna da namu kwararan dalilan , cewar ba ayi mana adalci ba, a wannan zaben saboda yadda aka tafaka magudi mai yawa.
“Bayan dana tuntubi mutane, sai naga bai dace ban a amince da shi sakamakon zaben bamu yarda dashi ba, saboda an yi mana rashin ba, don haka sai muka fada ma lauyoyin mu, su yiu dukkan abubuwan da suka kamata, saboda a amso mana kujerar da aka yi mana fashi .
“Zamu yi dukkan abubuwan da suuka dace saboda mu dawo da darajar jihar Fulato kamar yadda take shekaraun da suka na baya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Shugaba Xi Jinping Na Sin Yake Sha’awar Al’adun Faransa

Next Post

Kotu Ta Rushe Zaben Fid Da Gwanin APC Na Zamfara

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
8 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
11 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
apc

Kotu Ta Rushe Zaben Fid Da Gwanin APC Na Zamfara

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: