• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zagon Kasa A Zaben 2023: Jam’iyyar APC Ta Kafa Kwamitin Bincike A Zamfara

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC a jihar Zamfara ta kafa kwamitin binciken zagon kasa a zaben da ya gabata da wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka yi na nuna adawa ga ‘yan takarar jam’iyyar a zaben da ya gabata.

 

Kwamitin wanda ke karkashin jagorancin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar na Jiha, Malam Yusuf Idris Gusau.

  • APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase

Shugaban Jam’iyyar na Jiha, Hon. Tukur Umar Danfulani ne ya jagoranci kaddamar da kwamitin a sakatariyar jam’iyyar ta jiha A yau Laraba, 17 ga Mayu, 2023

 

Labarai Masu Nasaba

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Shugaban jam’iyyar ya bukaci ‘yan kwamitin da su yi nazari sosai kan duk wasu zarge-zargen da ake yi wa kowa, ko da kuwa yana da ga cikin jigajigan jam’iyyar, don tabbatar da cewa yana da hannu wajen zagon kasa ga jam’iyyar tare da samar da matakan da za a dauka a kansa.

 

Tukur Dan Fulani ya bayyana cewa, tuni sakatariyar jam’iyyar ta jiha ke rike da kwafin koke-koke kan wasu ‘ya’yan Jamiyyar, ya ce kwamitin ya kamata ya gudanar da aikin nasa ba tare da tsoro ko son rai ba, sai don maslahar jam’iyyar.

 

Shugaban ya yabawa jarumai wadanda suka tsaya wa jam’iyyar da ‘yan takararta a rumfunan zabe bisa jajircewarsu duk da tursasawa da sojoji suka yimasu.kuma jam’iyyar za ta tabbatar da adalci ga dukkan mambobinta a kowane mataki.

 

A nasa Jawabin shugaban kwamitin Malam Yusuf Idris Gusau, ya godewa jam’iyyar da taga cancantar su ta zabosu wajan gudanar da wannan aikin.

 

Yusuf Gusau , ya yi alkawarin cewa kwamitin zai tabbatar da adalci wajan binciken wadanda ake zargin.

 

Mambobin kwamitin sun hada da, Yusuf Idris Gusau- A matsayin Shugaba, sai ,Barr Ibrahim Aliyu Ajiya, Dr. Mikailu Ibrahim Bara’u, Hon Nura Dahiru, Dr. Aminu Suleiman Yarkofoji, Alh kabiru Dankulu Bungudu, Hon. Faruku Musa Dosara, Alh Hamisu Habibu Kasuwar Daji, Barr. Junaidu Aminu, Hon. Anas Hamisu , a matsayin mambobi, Hon. Ibrahim Maaji- Secretary.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Sake Rantsar Da Dakta Isah A Matsayin Kwamishina Karo Na Biyu

Next Post

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

4 hours ago
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Labarai

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

5 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne
Ra'ayi Riga

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

7 hours ago
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno
Labarai

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

11 hours ago
Apc
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

12 hours ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

13 hours ago
Next Post
NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami'o'in Digiri 49 A Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.