• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zagon Kasa A Zaben 2023: Jam’iyyar APC Ta Kafa Kwamitin Bincike A Zamfara

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC a jihar Zamfara ta kafa kwamitin binciken zagon kasa a zaben da ya gabata da wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka yi na nuna adawa ga ‘yan takarar jam’iyyar a zaben da ya gabata.

 

Kwamitin wanda ke karkashin jagorancin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar na Jiha, Malam Yusuf Idris Gusau.

  • APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase

Shugaban Jam’iyyar na Jiha, Hon. Tukur Umar Danfulani ne ya jagoranci kaddamar da kwamitin a sakatariyar jam’iyyar ta jiha A yau Laraba, 17 ga Mayu, 2023

 

Labarai Masu Nasaba

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Shugaban jam’iyyar ya bukaci ‘yan kwamitin da su yi nazari sosai kan duk wasu zarge-zargen da ake yi wa kowa, ko da kuwa yana da ga cikin jigajigan jam’iyyar, don tabbatar da cewa yana da hannu wajen zagon kasa ga jam’iyyar tare da samar da matakan da za a dauka a kansa.

 

Tukur Dan Fulani ya bayyana cewa, tuni sakatariyar jam’iyyar ta jiha ke rike da kwafin koke-koke kan wasu ‘ya’yan Jamiyyar, ya ce kwamitin ya kamata ya gudanar da aikin nasa ba tare da tsoro ko son rai ba, sai don maslahar jam’iyyar.

 

Shugaban ya yabawa jarumai wadanda suka tsaya wa jam’iyyar da ‘yan takararta a rumfunan zabe bisa jajircewarsu duk da tursasawa da sojoji suka yimasu.kuma jam’iyyar za ta tabbatar da adalci ga dukkan mambobinta a kowane mataki.

 

A nasa Jawabin shugaban kwamitin Malam Yusuf Idris Gusau, ya godewa jam’iyyar da taga cancantar su ta zabosu wajan gudanar da wannan aikin.

 

Yusuf Gusau , ya yi alkawarin cewa kwamitin zai tabbatar da adalci wajan binciken wadanda ake zargin.

 

Mambobin kwamitin sun hada da, Yusuf Idris Gusau- A matsayin Shugaba, sai ,Barr Ibrahim Aliyu Ajiya, Dr. Mikailu Ibrahim Bara’u, Hon Nura Dahiru, Dr. Aminu Suleiman Yarkofoji, Alh kabiru Dankulu Bungudu, Hon. Faruku Musa Dosara, Alh Hamisu Habibu Kasuwar Daji, Barr. Junaidu Aminu, Hon. Anas Hamisu , a matsayin mambobi, Hon. Ibrahim Maaji- Secretary.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Sake Rantsar Da Dakta Isah A Matsayin Kwamishina Karo Na Biyu

Next Post

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

Related

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

12 minutes ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

42 minutes ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

1 hour ago
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

5 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

6 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

17 hours ago
Next Post
NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami'o'in Digiri 49 A Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.