• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Bayyana Dan Takarar Da Zan Mara Wa Baya A Janairu – Wike

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Zan Bayyana Dan Takarar Da Zan Mara Wa Baya A Janairu – Wike
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce zai bayyana dan takarar da zai goya wa baya a zaben shugaban kasa a watan Janairun 2023.

Gwamnan, wanda ya bayyana hakan a ranar Alhamis, ya ce zai kuma shiga a yi yakin neman zaben dan takarar da ya amince da shi.

  • Lewandowski Ya Lashe Kyautar Dan Wasan Da Ya Fi Kowa Yawan Zura Kwallo A Raga
  • ‘Yan Daba Sun Hallaka ‘Yansanda 2 A Jihar Kogi

“Daga watan Janairun shekara mai zuwa, zan bayyana wa jama’ata wanda za su zaba,” in ji Wike lokacin da ya kaddamar da gadar sama a karamar hukumar Obio-Akpor a Ribas.

“Saboda haka, kada ku kasance cikin shakku, kuna ta maganganu iri-iri, kuna zagina, ku jira. Janairu yana nan tafe.

“Ba wai kawai zan gaya musu wadanda za su kada wa kuri’a ba kadai, zan tafi jiha zuwa jiha don yakin neman zabe da ni,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Bayan zaben fidda gwani na dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a watan Mayu, inda ya sha kaye, Wike ya shiga takun saka tsakaninsa da Atiku Abubakar kan shugabancin jam’iyyar karkashin jagorancin Iyorchia Ayu.

Bayan kammala zaben fidda gwani na shugaban kasa, Atiku, wanda tsohon mataimakin shugaban kasa ne, adawar ta su ta yi zafi bayan da ya zabi gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa a matsayin abokin takararsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AtikuAyuPDPSiyasaTakarar Shugaban KasaTakun SakaWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kammala Kashin Farko Na Layin Dogon Jihar Lagos

Next Post

Xi Jinping Da Babbar Gwamnar New Zealand Cindy Kiro Sun Yi Musayar Sakwannin Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Kasashen Su

Related

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

5 hours ago
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
Manyan Labarai

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

6 hours ago
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

15 hours ago
Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa
Manyan Labarai

Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa

22 hours ago
Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
Manyan Labarai

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

23 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

1 day ago
Next Post
Xi Jinping Da Babbar Gwamnar New Zealand Cindy Kiro Sun Yi Musayar Sakwannin Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Kasashen Su

Xi Jinping Da Babbar Gwamnar New Zealand Cindy Kiro Sun Yi Musayar Sakwannin Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Kasashen Su

LABARAI MASU NASABA

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

August 6, 2025
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

August 6, 2025
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

August 6, 2025
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

August 6, 2025
Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

August 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

August 6, 2025
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.