• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zanga: Mulkin Sojoji Ba Mafita Ba Ne – Hamza Al-Mustapha

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
Zanga-zanga: Mulkin Sojoji Ba Mafita Ba Ne – Hamza Al-Mustapha
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Marigari Sani Abach, Ham-za Al-Mustapha, ya ce duk da yadda ‘yan Nijeriya suka fusata na kiraye-kirayen kan cewa sojojo karbe mulki a Nijeriya, mulkin soja ba mafita ba ce.

Al-Mustapha, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai kan halin da kasar ke ciki, ya ce akwai bukatar a daidaita tsarin dimoku-radiyyar Nijeriya domin tunkarar kalubalen da ake fuskanta.

  • Lallai A Hukunta Waɗanda Suka Kai Mamaya Ofishin NLC – TUC
  • Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Dakta Kachako  

Ya ce kamata ya yi sojoji su kasance masu bin tsarin dimokuradiyya bisa kwarewa, yana mai jaddada bukatar karfafa sojoji a matsayinsu na wani bangare mai da hankali kan inganta tsaro a kasar nan.

Ya ce, “Sojoji wani bangare ne na dimokuradiyya bayyananne kamar yadda duni-ya take a yau. Amma idan kana da tsarin dimokuradiyya, irin wanda muke aiki da shi na tsarin shugaban kasa. A cikin abubuwan da muka gabatar a baya, ina ada-wa da tsarin shugaban kasa a Nijeriya, misalan da na bayar shi ne, yadda kasashe biyu na kud-da-kud, mafi kusa da mu, wato Ingila da Amurka, daya na tafiyar da tsarin majalisar dokoki, dayan kuma na tafiyar da tsarin shugaban kasa, duk suna da alaka ne da tarihinsu, tare da saukaka wa jama’a, wanda Nijeriya take kwaikwayo.

“Mun kwafi tsarin majalisa, mun canza shi zuwa tsarin shugaban kasa. Dukansu biyun bakon al’ada ne ga al’adunmu, ga tarihinmu, ga asalinmu, fahimtarmu a matsayinmu na al’umma, ta yaya za ku kawo tsari iri daya ku karbe irin naku? ba zai yi aiki ba, zai zama abin kyama.

Labarai Masu Nasaba

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

“Na ba ku wasu misalai, wasu ‘yan siyasa ne suka zo wurina suka ce ka da na fadi haka a fili, ku bari mu ci gaba da gudanar da ayyukanmu kamar yadda muke, amma kuma ni ba zan iya yin wani yaudara ba. Na ce kasar Amurka kasa ce da bakin haure suka zama ‘yan kasa, suna da dokokin da za su kare su kuma tam-bayar da na yi ita ce, a Nijeriya ye dan ci-rani kuma ye asalin dan kasa ne?

“Ta yaya za ku sami tsarin mulki wanda zai kare bakin haure? Wane ne bako a Ni-jeriya? Dukanmu ‘yan kasa ne. Don haka, ya kamata mu tsara tsarinmu da kanmu ba kaikwayon na wasu kasashe ba, dole ne mu sami tsarin dimokuradiyyar da za ta dace da mu. Abin da nake kira kenan a samar, amma batun mulkin soja.”

Sai dai ya ce matasan Nijeriya da suke daga tutocin kasar Rasha sun yi haka ne domin neman mafita, inda suka bukaci da a sake duba hanyar shugabanci domin samun damar magance matsalolin da suke fuskanta.

Al-Mustapha ya ci gaba da cewa shi ba ya goyon bayan zanga-zangar da ake yi a titunan kasar, amma ya jaddada cewa abin da ke da kyau shi ne masu zanga-zangar sun ba da sanarwa kuma duk da dogon sanarwar da suka bayar gwamnati ta kasa biya musu bukatocinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HamzaJuyin MulkiZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Matasa Sun Yi Warwason Motar Taki A Adamawa

Next Post

Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi

Related

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita
Labarai

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

6 hours ago
NNPP
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

8 hours ago
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

10 hours ago
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

11 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

13 hours ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

16 hours ago
Next Post
Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi

Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.