• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zazzabin Lassa: NCDC Ta Ce Mutum 411 Sun Kamu, 72 Sun Mutu A Cikin Mako 6 A Jihohi 21

by Muhammad
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Labarai
0
Zazzabin Lassa: NCDC Ta Ce Mutum 411 Sun Kamu, 72 Sun Mutu A Cikin Mako 6 A Jihohi 21
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta ce ta yi rajistar mutane 411 da aka tabbatar sun kamu da cutar sannan 72 sun mutu sakamakon zazzabin Lassa a fadin jihohi 21 na tarayyar kasar daga mako daya zuwa mako shida na shekarar 2024.

Hukumar NCDC ta bayyana hakan ne a shafinta na yanar gizo ranar Alhamis.

  • Zazzabin Lassa Ya Yi Ajalin Mutum 154 A Nijeriya —NCDC
  • Diphtheria: Mutane 123 Sun Kamu, 38 Sun Mutu A Jihohi 4 – NCDC

Hukumar ta bayyana cewa adadin sabbin wadanda aka tabbatar sun karu daga 70 a cikin mako biyar zuwa 83 a cikin mako shida, tare da samun mutuwar mutane tara a cikin mako shida, wanda ya kai 5 ga Fabrairu zuwa Fed. 11.

A cewar NCDC, kashi 65 cikin 100 na wadanda aka tabbatar sun fito ne daga jihohin Ondo da Edo da Bauchi, yayin da kashi 35 cikin 100 aka samu rahoto daga jihohi 17.

Hukumar ta ce adadin wadanda ake zargin sun kamu a shekarar 2024 (2,122) ya ragu idan aka kwatanta da adadin da aka bayar a daidai wannan lokacin a shekarar 2023 (8,280).

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Ya ce mafi yawan shekarun da zazzabin Lassa ya shafa sun kai shekaru 21 zuwa 30, kuma sababbin ma’aikatan lafiya biyu sun kamu da cutar a cikin makon da ya gabata.

Hukumar NCDC ta ce, an fito d tsarin kula da masu fama da cutar zazzabin Lassa na kasa, da tsarin kula da al’amuran da suka shafi bangarori daban-daban don daidaita a dukkan matakai a Cibiyar Ayyukan Gaggawa (EOC).

Hukumar ta kuma zayyana wasu daga cikin kalubalen da take fuskanta a yakin da take da zazzabin Lassa a fadin kasar nan, wadanda suka hada da gabatar da cutar a makare da kuma rashin kyawun yanayin neman lafiya sakamakon tsadar magani da kula da lafiya.

Sauran ƙalubalen, in ji shi, sun haɗa da rashin tsabtar muhalli da kuma rashin fahimtar da ake gani a cikin al’ummomi masu dauke da ita.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NCDCNijeriyaZazzabin Lassa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Samu Karuwar Kudaden Da Aka Kashe A Fannin Yin Sayayya A Lokacin Hutun Bikin Bazara

Next Post

Hukumar Kwastom Ta Fara Sayarwa ‘Yan Nijeriya Kayan Abincin Da Ta Kwace A Legas

Related

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

3 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

4 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

15 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

16 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

17 hours ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

20 hours ago
Next Post
Jami’an Kwastam Sun Kama Manyan Motoci 15 Maƙare Da Kayan Abinci A Sokoto

Hukumar Kwastom Ta Fara Sayarwa 'Yan Nijeriya Kayan Abincin Da Ta Kwace A Legas

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.