• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zuba Ruwan Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Da Japan Ke Shirin Yi Zai Illata Duk Fadin Duniya

by CMG Hausa
2 years ago
Nukiliya

Gobe ranar teku ce ta kasa da kasa karo na 15, babban taron MDD karo na 63 ya tsai da ranar 8 ga watan Yunin kowace shekara ranar teku ta kasa da kasa, don jan hankalin duniya muhimmancin kiyaye teku, wanda ke da babbar ma’ana ga bunkasuwar al’umma.

Amma a abin takaici ne, albarkacin wannan muhimmiyar rana, kasar Japan har yanzu tana kare aniyarta ta zuba ruwan dagwalon nukiliya ta tashar nukiliya ta Fukushima cikin teku bisa son kanta. Kwanan nan, kafar NHK ta kasar Japan ta ba da labarin cewa, an riga an fara zuba ruwan teku cikin bututun da ruwan dagwalon nukiliya zai bi a Fukushima.

  • An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Baje Kolin Harkokin Al’adu A Shenzhen

Shirin nan na Japan ya jawo suka daga gida da ma waje, sai dai gwamnatin Japan ta yi ta neman wanke kanta ta kowa ce hanya.

Gwamnatin Japan ta ce ruwan dagwalon ba zai kawo illa ga muhallin teku ba, amma ko hakan gaskiya ne? A hakika, ruwan dagwalon tashar Fukushima na kunshe da sinadaran nukiliya masu guba sama da 60. Kamfanin samar da wutar lantarki na Tokyo ya ba da wani rahoto a ran 5 ga wata cewa, an gano abin tiriri na Cesium a jikin nau’in kifin da aka kama a gulf din tashar nukiliya ta Fukushima, yawansa ya ninka sau 180 bisa na ma’aunin da aka tanada.

A sa’i daya kuma, igiyar ruwa a wannan wuri na da karfi matuka, matakin da ya sa idan an zuba ruwan dagwalon nukiliya cikin teku, zai yadu zuwa duk fadin tekun duniya a cikin shekaru 10 masu zuwa, abin da zai kawo babbar illa ga muhallin teku da lafiyar jikin Bil Adama.

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

Bisa dokar kasa da kasa, ruwan dagwalon nukiliya na Fukushima shara ce, dole ne a ajiye su a maimakon zuba su a cikin teku. Misali a tashar samar da wutar lantarki ta amfani da karfin nukiliya ta kasar Faransa, an kafa cibiyar adana sharar da tashar ke samarwa, matakin da ya fi dacewa.

Gwamnatin Japan ta fitar da shirye-shirye da dama game da yadda za a yi da ruwan dagwalon nukiliya na tashar Fukushima tun daga shekarar 2013, amma daga karshe ta zabi wannan shiri maras imani don yin tsimin kudi da kare kanta.

Shin ko gwamnatin Japan ba ta da isashen kudi? A’a, ba ta da imani ne! Matakin ta zai kawowa muhalli matukar barazana, har ma ya illata makomar Bil Adama baki daya. (Mai zana da rubuta: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

November 7, 2025
Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

November 7, 2025
Next Post
Hajjin Bana: Ku Zama Jakadu Na Kwarai – Gwamnan Gombe Ga Maniyyata

Hajjin Bana: Ku Zama Jakadu Na Kwarai - Gwamnan Gombe Ga Maniyyata

LABARAI MASU NASABA

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025
Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

November 7, 2025
Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

November 7, 2025
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

November 7, 2025
An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

An Gano Gawar Wata Tsohuwa Mai Shekaru 96 Bayan Faɗawa Shadda A Kano

November 7, 2025

Ma’aikatan NPA Wasu Ginshikai Ne Na Ciyar Da NPA Gaba —Dantsoho

November 7, 2025
Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.