• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Ƙungiya

Ƙungiyar Fafutukar Tabbatar da Ci Gaban Nijeriya ta ‘Grassroots Mobilizers For Better Nigeria Initiatiɓe (GMBNI)’ ta karrama ma’aikacin Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP, Rabiu Ali Yusuf da wasu mutane haziƙai da lambar yabo bisa gudunmawarsu ga ci gaban al’umma.

Kwamitin gudanarwa na ƙungiyar na ƙasa ƙarƙashin ingantaccen jagorancin Ambasada Dakta Fatima Mohammed Goni fgau, shugabar ƙungiyar ta ƙasa ne ya yi zama na musamma domin zaƙulo haziƙan mutane inda ta amince da girmama su da lambar yabo don nuna goyon baya, sadaukarwa, da kuma gagarumar gudunmawar da suke bayarwa ga ƙungiyar.

Daga cikin waɗanda suka lambar yabon akwai ‘yan jarida waɗanda an karrama su ne bisa cancanta da jajircewarsu a ayyukansu.

  • Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Da take jawabi a yayin bayar da lambobin yabon Ambasada Fatima Muhammad Goni ta ce, waɗannan jama’a da muka a ƙarƙashin ƙungiyar da nake shugabanta (GMBNI), mun karrama su ne saboda jajircewarsu a wannan ƙungiya wajen ganin ta cimma burin da ta sa a gaba.

Mun yi abubuwa da dama wanda kuma duniya ta gani, kuma muna gode wa Allah da ya kawo mu wannan lokaci, ina yi wa kowa fatan alheri da addu’ ar Allah ya zaunar da ƙasarmu lafiya. Ga dai jerin sunayen mutanen da wannan ƙungiya ta karrama da lambar girma kamar haka.
1Jodah Makinta, Darakta kuma Kodinetan tsare-tsare na Jihar Nasarawa. Sai kuma Kwamared Salihu Abdulhamid Dembos, Darakta Janar na Gidan Talabijin na ƙasa NTA. Akwai Lawan Modu Bama, Mataimaki na musamman ga Suhgaba kuma wacce ta kafa ƙungiyar kan ayyuka na musamman, akwai Nancy Habila Mai Ba Da Shawara ta Musamman ga Shugabn ƙungiyar ta ƙasa.

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

Sharhabil Iliya, Mataimaki na Musamman ga shugabar ƙungiyar ta ƙasa akan harkokin yaɗa labarai. John Ola Zach, Shugaban masu ɗaukar hoto ga shugaban ƙunyar ta ƙasa.

Injiniya.Abdullahi Aliyu. Ambasada Ahmed Umar Bolori, Mataimakin Shugaban Makranta. Lt Col. SJ Dibal, Daraktan Tsaro da Bayar da Bayanan Sirri.

Sauran su ne, Barista Umar Alhaji Bukar, Daraktan Harkokin Shari’ a. Hajiya Hassana Shuaibu Abbas, Kodineta ta Abuja, Abbas Rufai, kodineta na Jihar Jigawa. Gidan Talabijin na Liberty. Timothy T. Kosuga Mai Ba Da Shawara na musamman ga shugaban ƙungiya ta ƙasa a fannin fasaha.

Har ila yau shi ma Musa Aminu, ya samu lambar yabon haziƙin ɗan jarida da Injiniya Kamilu Nasiru Abubakar, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Modu Bukar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga shugabar ƙungiyar kan al’amuran ilimi. Muhammad Hassan Umar, Mataimaki na Musamman ga Shugabar ƙungiyar akan Kula da harkokin baƙi.

Har ila yau akwai Abdulkarim Kayama Abdullahi, Kodineta na Jihar Yobe, Hajiya Medina Dauda Nadabo, Kodineta kuma jami’a a Shirin da Aliyu Tanko, Shugaban Sashen Hausa na BBC, da Uwaisu Abubakar Idris, Wakilin Gidan Rediyo da Talabijin na Deutche Welle Abuja, sai Apostle B.O Anana, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Sauran su ne Alhaji Aliyu Musa Turaki, Mai Ba Da Shawara Na ƙasa. Fatima Damagudu Ibellogo, Kodineta na Jihar Binuwai. Hon. Aminu Mohammed Makko, Kodineta na Jihar Gombe. Bwalmo Dubi Abraham, Kodinetan Jihar Adamawa. Suleiman Ibrahim Ali, Kodinetan Jihar Kaduna. Kwamared Mahmood Yayale Nasir, Tsohon Kodinetan Jihar Bauchi.

Haka nan an karrama Dakta Aminu Safana Aliyu, Kodinetan Jihar Katsina. Dakta Abasiama Isidore, Kodinetan Jihar Akwa Ibom. Yusuf Sani Abdullahi, Kodinetan Jihar Filato. Hajiya Maryam Eli Pawa. Kasim Jodah Awi, Mai Ba Da Shawara ga Shugabar ƙungiyar Kan Harkokin Matasa. Muktar Danmaje, Kodinetan a yankin Kudu maso Yamma. Rabiu Ibrahim Abdullahi, Mataimakin Daraktan Tsare-tsare. Zubairu Babangida, Mataimakin Shugaban Masu ɗaukar Hoto ga Shugabar ƙungiyar ta ƙasa

Mahmud Abubakar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga Shugabar ƙugiyar na ƙasa Akan Al’ amuran Gida. Abdullahu Ayuba Ansari, Mai Sanya Ido. Bala Mbaya, Jami’in sa kai. Aisha Umar Jami’ar Sa kai. Lawal Mohammed Abdul (Late Lawal Family), Kodinetan Osun. Mardiyya Adamu (Iyalin Marigayi Auwal, Shugaban Direbobin Shugabar ƙungiya na ƙasa.

Kazalika, ƙungiyar ta karrama manya-manyan malaman tsangaya da suka ba da gudunmawa wajen addu’ o’ i ba dare ba rana, a ƙarƙashin jagorancin Ambsada Fatima Muhammad Goni Shugabar ƙungiyar ta ƙasa kuma wacce ta kafa ƙungiyar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati
Labarai

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba
Labarai

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta
Manyan Labarai

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Next Post
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.