ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
Ƙungiya

Ƙungiyar Fafutukar Tabbatar da Ci Gaban Nijeriya ta ‘Grassroots Mobilizers For Better Nigeria Initiatiɓe (GMBNI)’ ta karrama ma’aikacin Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP, Rabiu Ali Yusuf da wasu mutane haziƙai da lambar yabo bisa gudunmawarsu ga ci gaban al’umma.

Kwamitin gudanarwa na ƙungiyar na ƙasa ƙarƙashin ingantaccen jagorancin Ambasada Dakta Fatima Mohammed Goni fgau, shugabar ƙungiyar ta ƙasa ne ya yi zama na musamma domin zaƙulo haziƙan mutane inda ta amince da girmama su da lambar yabo don nuna goyon baya, sadaukarwa, da kuma gagarumar gudunmawar da suke bayarwa ga ƙungiyar.

Daga cikin waɗanda suka lambar yabon akwai ‘yan jarida waɗanda an karrama su ne bisa cancanta da jajircewarsu a ayyukansu.

ADVERTISEMENT
  • Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Da take jawabi a yayin bayar da lambobin yabon Ambasada Fatima Muhammad Goni ta ce, waɗannan jama’a da muka a ƙarƙashin ƙungiyar da nake shugabanta (GMBNI), mun karrama su ne saboda jajircewarsu a wannan ƙungiya wajen ganin ta cimma burin da ta sa a gaba.

Mun yi abubuwa da dama wanda kuma duniya ta gani, kuma muna gode wa Allah da ya kawo mu wannan lokaci, ina yi wa kowa fatan alheri da addu’ ar Allah ya zaunar da ƙasarmu lafiya. Ga dai jerin sunayen mutanen da wannan ƙungiya ta karrama da lambar girma kamar haka.
1Jodah Makinta, Darakta kuma Kodinetan tsare-tsare na Jihar Nasarawa. Sai kuma Kwamared Salihu Abdulhamid Dembos, Darakta Janar na Gidan Talabijin na ƙasa NTA. Akwai Lawan Modu Bama, Mataimaki na musamman ga Suhgaba kuma wacce ta kafa ƙungiyar kan ayyuka na musamman, akwai Nancy Habila Mai Ba Da Shawara ta Musamman ga Shugabn ƙungiyar ta ƙasa.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Sharhabil Iliya, Mataimaki na Musamman ga shugabar ƙungiyar ta ƙasa akan harkokin yaɗa labarai. John Ola Zach, Shugaban masu ɗaukar hoto ga shugaban ƙunyar ta ƙasa.

Injiniya.Abdullahi Aliyu. Ambasada Ahmed Umar Bolori, Mataimakin Shugaban Makranta. Lt Col. SJ Dibal, Daraktan Tsaro da Bayar da Bayanan Sirri.

Sauran su ne, Barista Umar Alhaji Bukar, Daraktan Harkokin Shari’ a. Hajiya Hassana Shuaibu Abbas, Kodineta ta Abuja, Abbas Rufai, kodineta na Jihar Jigawa. Gidan Talabijin na Liberty. Timothy T. Kosuga Mai Ba Da Shawara na musamman ga shugaban ƙungiya ta ƙasa a fannin fasaha.

Har ila yau shi ma Musa Aminu, ya samu lambar yabon haziƙin ɗan jarida da Injiniya Kamilu Nasiru Abubakar, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Modu Bukar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga shugabar ƙungiyar kan al’amuran ilimi. Muhammad Hassan Umar, Mataimaki na Musamman ga Shugabar ƙungiyar akan Kula da harkokin baƙi.

Har ila yau akwai Abdulkarim Kayama Abdullahi, Kodineta na Jihar Yobe, Hajiya Medina Dauda Nadabo, Kodineta kuma jami’a a Shirin da Aliyu Tanko, Shugaban Sashen Hausa na BBC, da Uwaisu Abubakar Idris, Wakilin Gidan Rediyo da Talabijin na Deutche Welle Abuja, sai Apostle B.O Anana, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Sauran su ne Alhaji Aliyu Musa Turaki, Mai Ba Da Shawara Na ƙasa. Fatima Damagudu Ibellogo, Kodineta na Jihar Binuwai. Hon. Aminu Mohammed Makko, Kodineta na Jihar Gombe. Bwalmo Dubi Abraham, Kodinetan Jihar Adamawa. Suleiman Ibrahim Ali, Kodinetan Jihar Kaduna. Kwamared Mahmood Yayale Nasir, Tsohon Kodinetan Jihar Bauchi.

Haka nan an karrama Dakta Aminu Safana Aliyu, Kodinetan Jihar Katsina. Dakta Abasiama Isidore, Kodinetan Jihar Akwa Ibom. Yusuf Sani Abdullahi, Kodinetan Jihar Filato. Hajiya Maryam Eli Pawa. Kasim Jodah Awi, Mai Ba Da Shawara ga Shugabar ƙungiyar Kan Harkokin Matasa. Muktar Danmaje, Kodinetan a yankin Kudu maso Yamma. Rabiu Ibrahim Abdullahi, Mataimakin Daraktan Tsare-tsare. Zubairu Babangida, Mataimakin Shugaban Masu ɗaukar Hoto ga Shugabar ƙungiyar ta ƙasa

Mahmud Abubakar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga Shugabar ƙugiyar na ƙasa Akan Al’ amuran Gida. Abdullahu Ayuba Ansari, Mai Sanya Ido. Bala Mbaya, Jami’in sa kai. Aisha Umar Jami’ar Sa kai. Lawal Mohammed Abdul (Late Lawal Family), Kodinetan Osun. Mardiyya Adamu (Iyalin Marigayi Auwal, Shugaban Direbobin Shugabar ƙungiya na ƙasa.

Kazalika, ƙungiyar ta karrama manya-manyan malaman tsangaya da suka ba da gudunmawa wajen addu’ o’ i ba dare ba rana, a ƙarƙashin jagorancin Ambsada Fatima Muhammad Goni Shugabar ƙungiyar ta ƙasa kuma wacce ta kafa ƙungiyar.

Ƙungiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi
Labarai

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
Next Post
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

LABARAI MASU NASABA

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.