• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Ana Shigo Da Makamai Da Kwayoyi Nijeriya – Al-Mustapha

by Abubakar Abba
10 months ago
in Manyan Labarai
0
2023: Ana Shigo Da Makamai Da Kwayoyi Nijeriya – Al-Mustapha
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manjo Hamza Al- Mustapha (mai ritaya) kuma tsohon dogarin marigayi shugaban kasa na mulkin soji, Janar Sani Abacha, ya yi gargadin cewa ana shigo da makamai da kwayoyi zuwa cikin kasar nan don a yi amfani da su a lokacin zaben 2023.

Al-Mustapha, wanda dan takarar shugaban kasa ne a jam’iyyar Action Alliance, ya ce, ba sani ba ko ana shigo da makaman ne don a kara karfafa yakar ta’addanci ko kuma an shigo da su ne don wata manufa ta siyasa.

  • Masari Ya Barke Da Kuka Yayin Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe
  • Matafiya 17 Da Suka Taso Daga Legas Zuwa Gombe Sun Kone Kurmus A Hadarin Mota

Dan takarar wanda ya sanar da hakan a wani taron tattaunawa da wata jaridar Platinum Post ta shirya, ya shawarci gwamnatin tarayya da ta dauki matakan da suka dace domin aldakile shigo da makamai cikin kasar nan kafin a fara gudanar da zabukan 2023.

Ya da cewa “Ban san ko daukacin hukumomin tsaro a kasar nan, sufeto janar na ‘yansanda ko suna sane da abin da na ke son na fada a nan ba, a yanzu haka ana shigo da makamai da kwaya zuwa cikin kasar nan ta hanyar iyakokin kasar nan, ba na kuma jin ko al’umma na sane da wannan.

“Shin da umarnin wa ake shigo da makaman, me ya sa abin ke kara karuwa, su waye suka bukaci a shigo da su da sauransu?

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

Tags: Al-MustaphaDan Takarar Shugaban KasaJanar AbachaKwayoyiMakamaiZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Yi Alkawarin Samar Da Wutar Lantarki Da Inganta Noman Rani – Atiku

Next Post

Al-Mustapha Ne Ya Bayar Da Umarnin Kashe Mahaifiyarmu – ‘Ya’yan Kudirat Abiola

Related

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

3 hours ago
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango
Manyan Labarai

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

4 hours ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)

6 hours ago
Dawanau
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Miliyan 600 Wajen Gudanar Da Ayyuka A Kasuwar Hatsi Ta Dawanau 

9 hours ago
DSS Ta Karyata Rahoton Kama Daya Daga Cikin Alkalan Kotun Zaben Gwamnan Kano
Manyan Labarai

DSS Sun Cafke Dan Jarida A Filin Jirgin Sama Akan Hanyarsa Ta Zuwa Umrah Daga Kano

1 day ago
Mutum 30 Sun Halaka Tare Da Sace Mutum 19 A Abuja
Manyan Labarai

‘Yan Fashin Daji Sun Kai Wani Sabon Hari Sun Kashe Mutum 6 A Yankin Kudancin Kaduna

1 day ago
Next Post
Al-Mustapha Ne Ya Bayar Da Umarnin Kashe Mahaifiyarmu – ‘Ya’yan Kudirat Abiola

Al-Mustapha Ne Ya Bayar Da Umarnin Kashe Mahaifiyarmu - 'Ya'yan Kudirat Abiola

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.